Rahotannin dake shigo mana daga Minna babban birnin Jihar Neja na bayyana cewar wasu gungun Yan bindiga dauke da muggan makamai sun kashe mutane biyu sannan sun sace wasu da dama a wani hari da suka kai wani masallaci a Æ™aramar Hukumar Rafi a Jihar. Rahotannin sun bayyana cewar ‘yan Bindigar sun kai hari a wata Motar Fasinja inda suka sace Mutane Wadanda aka sace din suna tafiya ne cikin babbar mota suna hanyarsu na dawowa daga kasuwar Juma’a a karamar hukumar Rafi ta jihar. Rahotannin sun bayyana cewar yan…
Cigaba Da KarantawaCategory: Tsaro
Tsaro
Rundunar ‘Yan Sanda Ta Gargadi Masu Kalaman Tunzura Jama’a
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta gargaÉ—i É—aiÉ—aikun ‘yan Æ™asar da Æ™ungiyoyi kan yin kalaman da za su iya tunzura jama’a ko tayar da ruÉ—ani a Æ™asar. GargaÉ—in na zuwa ne bayan da ake ta samun rahotonnin tashe-tashen hankula a wasu sassan Æ™asar sakamakon matsalar Æ™arancin takardun sabbin kuÉ—in Æ™asar. A wata sanarwa da rundunar ta fitar ta hannun jami’inta na hulda da jama’a Olumuyiwa Adejobi, rundunar ta ce kiran ya zama wajibi yayin ya rundunar ke samun bayanai game da yadda wasu ke mayar da martani tare da furta kalaman…
Cigaba Da KarantawaZamfara: Dillaliyar ‘Yan Bindiga Ta Shiga Hannu
Rundunar ‘Æ´an Sanda a jihar Zamfara ta ce jami’anta sun kama wata mata mai suna Fatima Sani bisa zarginta da hannu wajen safarar makamai ga wani Æ™asurgumin É—an bindiga a jihar. The Cable ta rawaito cewa, da ya ke magana a wani taron manema labarai a jiya Juma’a, mai magana da yawun rundunar Æ´ansanda a Zamfara, Muhammed Shehu, ya ce an kama wacce ake zargin ne bayan samun bayanai a kan ta. “A ranar 13 ga Fabrairu, 2023, jami’an ‘yansanda sun kama wata r da aka ambata a sama dauke…
Cigaba Da KarantawaShugaban Kasa Ya Yi Allah Wadai Da Kisan ‘Yan Banga A Katsina
Shugaban Æ™asa Muhammadu Buhari ya yi Allah wadai da harin da aka kai wa ‘yan sa-kai a dajin Yargoje cikin Æ™aramar hukumar Kankara a jihar Katsina. A wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban Æ™asar Malam Garba Shehu ya fitar ya ce harin wanda ‘yan bindiga suka kai ya yi sanadin mutuwar ‘yan sa- kan da dama. ‘Yan bindigar sun yi wa ‘yan sa-kan kwanton É“auta a dajin a lokacin da suke Æ™oÆ™arin Æ™wato wasu shanu da aka sace. Shugaban Æ™asar ya bayyana alhininsa kan rasuwar jami’an sa-kan tare…
Cigaba Da KarantawaSSS Na Zargin Emefiele Da Daukar Nauyin Ta’addanci
Hukumar tsaro ta farin kaya (SSS) a bisa wasu takardun bincinke da kotu ta samu ta zargi Gwamnan Babban Bankin Najeriya , Godwin Emefiele da tallafawa ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba da kuma mambobin haramtacciyar kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra (IPOB). Kafofin yada labaran Najeriya, sun ruwaito a watan Disamba 2022, yunkurin Hukumar tsaro ta farin kaya  na neman samun umarnin wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, na kama Emefiele kan wasu zarge-zarge da suka hada da samar da kudaden ta’addanci. Babban alkalin…
Cigaba Da KarantawaBorno: ISWAP Sun Yi Rabon Zakkar Tsoffin Naira Ga Fasinjoji
Labarin dake shigo mana daga Maiduguri babban birnin Jihar Borno na bayyana cewar wasu da ake zargin ‘ya’yan kungiyar ta’addanci ta ISWAP ne sun raba MaÆ™udan kudade ga jama’a Matafiya da ke wucewa ta hanyar Maiduguri zuwa Munguno kafin zuwan ranar da tsofaffin takardun naira za su gama aiki. Daily Trust ta tattaro cewa, lamarin ya faru ne a kauyen Mairari da ke kan babbar hanyar Maiduguri zuwa Munguno a ranar Asabar a karamar hukumar Guzamala ta jihar Borno. Wata majiya ta sanar da Daily Trust a Maiduguri cewa, mambobin…
Cigaba Da KarantawaDakarun Soji Sun Hallaka Kwamandan Boko Haram Abu Iliya Da Mayakansa
Dakarun rundunar sojojin Najeriya na Operation Hadin Kai Tare da hadin gwiwar yan sa kai na CJTF sun murkushe mayakan kungiyar ta’addanci 32 a jihar Borno. Hakazalika dakarun sojin sun kashe babban kwamandan Boko Haram, Abu Illiya a yayin wani samame da suka kai sansanin yan ta’addan da ke karamar hukumar Konduga ta jihar Borno. An tattaro cewa dakarun sun cimma wannan nasarar ne a yayin wani zazzafan fatrol da suka kai wasu mabuyar Boko Haram a kauyukan Kayamari, Habasha da Yuwe. Wasu majiyoyin tsaro sun bayyana cewa dakarun sun…
Cigaba Da KarantawaTARABA: ‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Iyalai 8 Na Basarake A Jalingo
BASHIR ADAMU, JALINGO Rahotannin dake zuwa mana yanzu daga Jalingo, fadan Gwamnatin Jihar Taraba, Arewa Maso Gabas, na cewa Yanbindiga dake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sunyi awon gaba da Mataye biyu da Yara shida na Sarkin Mutum Biyu, dake Karamar Hukumar Gassol, Mai-shari’a Sani Muhammad (Ritaya), a cikin Gidanshi dake Birnin Jaingo. Mai- Martaba Sani Muhammad dai Sarki ne mai daraja ta biyu a Jihar. Rundunar Yansandan Jihar Taraba, a Ranar Juma’ah ta tabbatar da aukuwan mummunan lamarin ga manema labarai a Jalingo a tabakin mai magana…
Cigaba Da KarantawaAn Kara Wa’adin Shugabancin Babban Sifeton ‘Yan Sanda
Ministan harkokin ‘yan sanda Mohammed Maigari Dingyadi, ya ce babban sifeton ‘yan sandan Æ™asar Usman Baba Alkali, ba zai yi ritaya a lokacin tsakiyar zaÉ“ukan Æ™asar da ke tafe, kamar yadda ake tsammani. Ministan na wannan maganar ne yayin da yake amsa tambayar manema labarai a fadar gwamnatin Æ™asar jim Æ™adan bayan kammala taron majalisar zartawar Æ™asar. Dingyadi – wanda ya ce tuni babban sifeton ‘yan sandan ya karÉ“i takardar tsawaita aikinsa – ya Æ™ara da cewa sabuwar dokar aikin ‘yan sanda ta 2020 ta sauya tsarin ritayar sifeton ‘yan…
Cigaba Da KarantawaHukumar Kwastam Ta Yi Nasarar Kama Tulin Kakin Soji Da Na ‘Yan Sanda
Rahoton dake shigo mana daga birnin Ikko na Jihar Legas na bayyana cewar Hukumar Kwastam ta yi nasarar kame wasu tufafin sojoji da na ‘yan sanda da aka shigo dasu kasar. Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, an kama kayan ne a filin jirgin saman Murtala Muhammad da ke Legas, kamar yadda BBC ta ruwaito. A cewar rahoto, an yi fasa-kwabrin kayan ne daga kasar Afrika ta Kudu kuma sun shigo ne ba bisa ka’ida ba. Mai magana da yawun hukumar Bello Kaniyal Dangaladima ne ya bayyana hakan ga…
Cigaba Da Karantawa‘Yan Bindiga Sun Yi Gaba Da Kiristoci A Cocin Jihar Katsina
 Rahotannin dake shigo mana daga Æ™aramar Hukumar ƘanÆ™ara ta Jihar Katsina na bayyana cewar wasu ‘yan Bindiga bisa Babura É—auke da muggan makamai sun kutsa wata majami’a inda suka yi awon gaba da tarin wasu mutane da ke gudanar da Ibada a a ciki. Shugaban cocin Katolika na Æ™aramar hukumar ƘanÆ™ara a jihar Katsina, Ravaran Yusufa Haruna ya tabbatar da sace masu ibada tara a Æ™auyen Gidan Haruna. A cewarsa, maharan sun jikkata mutum É—aya a harin da suka kai a Æ™arshen mako. Ya ce “Æ´an ta’adda sun zo suka…
Cigaba Da KarantawaNEJA: ‘Yan Bindiga Sun Kona Pastor Kurmus Da Ransa
Wasu Æ´an ta’adda sun kai farmaki cocin katolika ta St. Peters and Paul Catholic Church, Kafin-Koro a karamar hukumar Paikoro a jihar Neja, inda suka kashe wani limamin cocin mai suna Isaac Achi a cikin gidansa da sanyin safiyar yau Lahadi. Rahotanni sun ce Æ´an ta’addar sun kona gidan limamin bayan sun kasa shiga cikin gidan da karfi da yaji. An tattaro cewa wani limamin coci mai suna Father Collins shi ma ya samu raunuka a yayin da ya ke kokarin tserewa daga inda lamarin ya faru. Da ya ke…
Cigaba Da KarantawaDa Gangan Aka Kirkiri Boko Haram Domin Tarwatsa Najeriya – Fadar Shugaban Kasa
Rahoton dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Shugaba Muhammadu Buhari ya ce Boko Haram wata yaudara da makirci da aka kirkira domin a lalata Najeriya kawai. Shugaban kasar ya bayyana hakan ne yayin da ya tarbi mambobin kungiyar bishop-bishop na darikar katolika, CBCN, a gidan gwamnati a Abuja. Shugaba Buhari ya ce za a dora kan cigaban da ya samu a bangaren tsaro, sannan za a mayar da hankali kan tattalin arziki kafin mika mulki a ranar 29 ga watan Mayun 2023. Buhari ya ce an…
Cigaba Da KarantawaZa A Samar Da Jami’an Tsaro A Tashoshin Jiragen Kasa – Gwamnatin Tarayya
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce za ta samar da jami’an tsaro na musamman da za su riÆ™a kula da sufurin jiragen Æ™asa a wani É“angare na matakan magance hare-haren da ake kai wa jiragen da fasinjoji a Æ™asar. Ƙaramin ministan sufuri na Æ™asar Ademola Adegoroye ne ya bayyana haka a lokacin da ya kai ziyara tashar jirgin Æ™asa ta Tom Ikimi a Æ™aramar hukumar Igueben da ke jihar Edo, wadda ‘yan bindiga suka kai wa hari a Æ™arshen makon da ya gabata tare da yin garkuwa da fasinjoji. A wata…
Cigaba Da Karantawa‘Yan Bindiga Sun Hallaka Jami’an Tsaro A Kaduna
Wasu da ake kyautata zaton yan fashin jeji ne sun kai hari kan jami’an hukumar tsaron farar hula, NSCDC, inda su ka kashe bakwai daga cikinsu a wani wurin hakar ma’adinai, a karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna. Wata majiya ta shaida wa DAILY NIGERIAN cewa ‘yan bindigar sun rasa mamba guda daya a yayin wani artabu da bindiga a wurin hakar ma’adinai da wasu ‘yan kasashen waje ke gudanar wa a karamar hukumar. A cewar majiyar, tuni aka ajiye gawarwakin jami’an a asibitin kwararru na Barau Dikko da…
Cigaba Da KarantawaKano: Matar Shugaban SSS Ta Bada Umarnin Kama Abba Gida-Gida Da Harbe Yaron Sa
Mai É—akin Darakta-Janar na hukumar jami’an tsaro na farin kaya, SSS, Aisha Yusuf Bichi, ta bada umarnin a tsare É—an takarar gwamna na jam’iyyar NNPP a Kano, Abba Kabir Yusuf, inda ta hana shi hawa jirgi da ga Kano zuwa Abuja. DAILY NIGERIAN ta jiyo cewa dambarwar ta faru ne a kofar shiga É“angaren matafiya masu alfarma na filin jirgin saman Malam Aminu Kano, yayin da ayarin motocin Yusuf, wanda a ka fi sani da Abba Gida-gida, su ka haifar da cinkoso. Lamarin ya haifar wa da ayarin motar Aisha…
Cigaba Da KarantawaAikin Soja Ba Sana’ar Neman Kudi Bane – Shugaban Dakarun Soji
Babban Hafsan Sojojin Najeriya, Faruk Yahaya ya bayyana cewa masu hanÆ™oron shiga aikin soja su saka a ran su cewa za su shiga ne domin kishin Æ™asa da sadaukarwa gare ta, amma su daina yi wa aikin soja wani wurin samun aiki. Ya ce aikin soja aiki ne na kare Najeriya, ba wurin aikin samun kuÉ—i ba ne. Laftanar Janar Yahaya ya yi wannan nunin a lokacin da ake wa masu neman shiga aikin kuratan sojoji gwanin juriyar gudun kilomita 10. An Æ™addamar da yi masu gwajin ne a Cibiyar…
Cigaba Da KarantawaTaraba: ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari A Rugage
Wasu da ake zargi ‘yan bindiga ne sun kashe mutane fiye da biyar sun kuma kona rugage sama da goma sha daya a kauyen Ngura dake a karamar hukamar Yorroo na jihar Taraba. Ardo Ummar Bello da ke zama Ardon Ngura wanda lamarin ya faru a idonsa ya shidawa Muryar Amurka cewa ‘yan bindigan sun zo ne da manya manyan makamai su ka fara kashe kashe da kone kone har su ka kona gidaje akalla sha biyar da kuma kashe mutane fiye da biyar. Haka zalika suka kona kayan anfanin…
Cigaba Da Karantawa‘Yan Bindiga Sun Tafka Barna A Jihar Sokoto
Rahoton dake shigo mana daga jihar Sokoto na bayyana cewar wasu ‘yan bindiga É—auke da muggan makamai sun kai hari kauyen Raka da ke karamar hukumar Tangaza a jihar Sakkwato inda suka kona gidaje da kayan abinci da dama kafin su tafi da wasu dabbobin gida da ba a bayyana adadinsu ba. An tattaro cewa ‘yan fashin sun kashe wata mata ‘yar shekara 120 da wasu ‘yan unguwar biyar. Da aka tuntubi Hakimin yankin, Alhaji Sa’idu Wakili ta wayar tarho, ya tabbatar da faruwar harin, inda ya ce duk da…
Cigaba Da KarantawaRundunar ‘Yan Sanda Ta Dakatar Da Dan Sandan Da Ya Harbe Lauya A Legas
Rahoton dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Sufeto janar na rundunar ‘yan sanda, Usman Alkali Baba ya ba da umarnin a dakatar da wani jami’in dan sanda, Drambi Vandi biyo bayan bindige wata mata lauya, Bolanle Raheem. Bolanle, wacce lauya ce kuma matar aure ta gamu da ajalinta a hannun Drambi, lokacin da ta yi arba dashi a jihar Legas a ranar Kirsimeti da ta gabata a cikin motar ta. Rahotanni sun bayyana cewar Lauyar tana dauke da juna biyun tagwaye a lokacin da wannan dan…
Cigaba Da Karantawa