Hukuncin Rataye Abduljabbar Abin Farin Ciki Ne A Duniyar Musulunci – Dr. Mansur Sokoto Fitaccen Malamin Addinin Musuluncin nan mazaunin Jihar Sokoto Farfesa Mansur Ibrahim Sokoto, ya bayyana hukuncin kisa da Kotu ta yanke wa Abduljabbar Nasiru Kabara a matsayin abin farin ciki a duniyar Musulmi gaba ɗaya. Abduljabbar Nasiru Kabara ya yi fice wajen yin katoɓara a karatuttunkan sa musanman akan abin da ya shafi rayuwar Annabi Muhammad da Sahabbai. Lamarin da ya haifar da matsala a Jihar Kano har gwamnatin jihar ƙarƙashin Gwamna Ganduje ta shirya zaman muƙabala…
Cigaba Da KarantawaCategory: Tsarin Rayuwa
Tsarin Rayuwa
Kano: Kotu Ta Tabbatar Da RiminGado A Halastaccen Shugaban Hukumar Yaki Da Rashawa
Kotun masana’antu ta kasa dake Abuja ta tabbatar da shugaban hukumar yaki da rasha ta jihar Kano (PCACC), Muhuyi Magaji, wanda aka dakatar a matsayin Shugaban hukumar, Kotun ta umarci gwamnatin jihar Kano da ta biya Magaji albashinsa da alawus din da ta rike masa bayan dakatar da shi a watan Yulin shekarar da ta gabata. An dakatar da shi na tsawon wata daya a watan Yulin 2021 bisa rashin amincewa amsar wani akawun hukuma daga ofishin akawu-janar na jihar. Kotun ta ayyana cewa har yanzu Magaji yana nan a…
Cigaba Da KarantawaBuhari Abin Koyi Ne A Siyasar Afirka – Gwamnatin Amurka
Shugaban kasa Amurka Joe Biden ya yaba wa shugaban kasa Muhammadu Buhari bisa shayar da ‘yan Najeriya romon dimokradiyya da fadada dimokradiyar a nahiyar Afrika. Wannan na fitowa ne daga wata sanarwar da fadar shugaban kasa ta fitar ta hannun mai magana da yawun shugaban kasa, Garba Shehu bayan ganawar Buhari da Biden a birnin Washington ranar Laraba. Idan baku manta ba, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tafi kasar Amurka don halartar wani taron shugabannnin kasashen Afrika a makon da ya gabata. Shugaban na Amurka ya ce, wannan taro Amurka…
Cigaba Da KarantawaNadin Ahmad Bamalli: Tsohon Wazirin Zazzau Ya Maka El-Rufa’i Kotu
Tsohon Wazirin masarautar Zazzau, Alhaji Ibrahim Muhammad Aminu, ya maka Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai, masarautar Zazzau da kuma wasu mutane 12 a gaban babbar kotun jihar. Aminu, ya maka su ne a gaban kotun a kan nada Ahmed Nuhu Bamalli a matsayin sarkin Zazzau na 19. Aminu, wanda na daya daga cikin masu nada sarki a masarautar Zazzau, ya bukaci kotun ta soke martaba Ahmed Nuhu Bamalli a matsayin sarkin Zazzau. Da aka gabatar da karar a ranar Laraba wasu daga cikin wadanda Aminu ya maka a gaban…
Cigaba Da KarantawaKano: Zan Sa Hannu Cikin Gaggawa Domin Rataye Abduljabbar – Ganduje
Rahotannin dake shigo mana daga jihar Kano na bayyana cewar Kwamishinan Shari’a na jihar yace gwamna Abdullahi Umar Ganduje yace zai sa hannu kan hukuncin rataya da kotu ta yankewa Mallam Abduljabbar ba tare da ɓata wani lokaci ba. “Matsayar gwamna bai sauya ba kan sanya hannu akan hukunci da kotu ta yanke” 5 “Akwai matakan da ya kamata a bi kuma a shirye mai girma gwamna yake da zarar an kawo masa zai sanya hannu” “Babu wanda za a bari ya taka doka, kuma an dauki duk matakin da…
Cigaba Da KarantawaKano: Kotu Ta Yanke Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Ga Sheikh Abduljabbar
Babbar kotun shari’ar Musulunci ta jihar Kano ta yanke wa Sheikh Abduljabar Nasiru Kabara hukuncin kisa ta hanyar rataya, bayan samun sa da laifi yin kalaman rashin tarbiyya ga Annabi Muhammad. An yanke hukuncin ne a ranar Alhamis bayan da Mai Shari’a Ibrahim Sarki Yola ya ce an same da dukkan laifukan da ake tuhumarsa da su. Daga cikin tuhumar da ake masa, hadda zargin wa’azinsa zai iya tayar da tarzoma a jihar Kano. Bayan an same shi da laifukan, sai Mai Shari’a Sarki Yola ya dage zaman kotun don…
Cigaba Da KarantawaRashin Albashi: Ma’aikata Sun Tsunduma Yajin Aiki A Jihar Filato
Labarin dake shigo mana daga Jos babban birnin Jihar Filato na bayyana cewar Ma’aikatan gwamnati a jihar sun shiga yajin aikin jan kunne na kwanaki biyar wanda ya fara a ranar Litinin, 12 ga watan Disamba Ma’aikata sun yanke shawarar daina aiki na wucin-gadi bayan gwamnatin ta ki biyansu albashi tsawon watanni uku. Ma’aikatan sun kuma yanke shawarar tafiya yajin aiki saboda gazawar gwamnatin wajen sakin kudaden da ake ragewa kamar su kudaden fansho, garatuti da sauransu. A wani taron manema labarai da ya gudana a Labour House da ke…
Cigaba Da KarantawaMatsalar Mai: Majalisa Ta Ba NNPC Wa’adin Mako Guda
Rahotanni daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Majalisar Wakilan Najeriya ta umarci kamfanin mai na kasa NNPC ya kawo karshen karancin fetur da ake fama da shi a cikin cikin mako guda. A cewar majalisa tsawon watanni ‘yan Najeriya na wahalar fetur wanda ke tasiri ga tattali arzikin kasa da jefa al’umma cikin wahala. Sannan kamfanin na bijiro da wasu dalilai a matsayin hujjar wahalhalun mai a fadin Najeriya, don haka wanna gargadi ne ga NNPC. Umarnin majalisa na zuwa ne bayan a karshen mako hukumar DSS ta bai…
Cigaba Da KarantawaRanar ‘Yanci: Kungiyar “Back To School” Yakar Cin Zarafin Mata Muka Sa A Gaba – Abdul Ahmad
Sakamakon ranar da majalisar ɗinkin Duniya ta ware na ranar ‘yanci ta duniya, wata Ƙungiya mai rajin kare yaƙin mata dake Kaduna wadda a turance ake kira da suna “Back To School” ta gudanar da taro a Kaduna domin jan hankali da wayar da kan jama’a akan cin zarafin Mata. Shugaban kungiyar Abdul Ahmad ya bayyana cewar dalilin shirya wannan taron nasu shi ne domin fadakarwar da wayar da kan jama’a musamman Mata domin sanin muhimmancin kansu da kuma kare kai daga dukkanin nau’ika na cin zarafi. Ahmad ya ƙara…
Cigaba Da KarantawaKano: Kotu Ta Sanya Ranar Yanke Wa Abduljabbar Hukunci
Rahotannin dake shigo mana daga jihar Kano na bayyana cewar Kotun Shari’ar Musulunci da ke birnin ta saka ranar 15 ga watan Disamban 2022 don yanke hukunci kan tuhume-tuhumen da ake yi wa malamin nan Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara. Gwamnatin Kano na tuhumar shehin malamin da yin ɓatanci ga Annabin Musulunci Muhammadu S.A.W. kuma an tsare shi tun daga watan Yulin 2021. Abduljabbar zai sake bayyana a gaban Mai Shari’a Ibrahim Sarki Yola na kotun da ke Ƙofar Kudu ne bayan ƙungiyar lauyoyi masu bai wa marasa gata kariya ta…
Cigaba Da KarantawaBauchi: An Damke Malamin Da Ya Soki Izala Kan Harka Da ‘Yan Siyasa
Labarin dake shigo mana daga jihar Bauchi na bayyana cewar Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar sun kama gami da tsare wani malamin addinin musulunci mazaunin garin Bauchi mai suna Abubakar Baba Karami bisa zarginsa da wasu kalamai kan ‘kungiyar izala inda ya nuna malamanta suna mu’amala da ‘yan siyasa. Malamin wanda aka fi sani da Afakhallah yayi wannan maganar ne akan mumbarin masallacin Juma’a a wani masallaci a jihar Bauchi a ranar 18 ga watan Nuwanban 2022. Ya bayyanna sunan Kabir Muhammad Gombe da Abdullahi Bala Lau da Ahmed Sulaiman…
Cigaba Da KarantawaKano: ‘Yan Garuwa Za Su Tsunduma Yajin Aiki
Al’ummar unguwar Hotoro Danmarke a jihar Kano sun fada matsalar ruwa sakamakon rufe sayar da ruwa da ƴan garuwa su ka yi a yankin da kewayensa. Masu sayar da ruwan sun yanke shawarar ne bayan da wasu mazauna yankin su ka daki wani ɗan garuwa sabo da ya ƙi sayar musu da ruwa. Wani mai sayar da ruwa, Malam Yahuza Lawan, wanda ya shaida lamarin ya ce sun yanke shawarar daukar matakin ne saboda wasu mazauna yankin sun lakaɗa wa ɗan uwansu dukan tsiya. A cewar Lawan, wani mazaunin unguwar…
Cigaba Da KarantawaRashin Lafiya: Buhari Ya Yi Addu’ar Samun Lafiya Ga Sheikh Dahiru Bauchi
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya aike sakon gaisuwa ga Sheikh Mohammed Dahiru Bauchi bisa labarin rashin lafiyarsa da ya samu. Buhari ya aike sakon ne ta bakin Ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami ranar Alhamis, 8 ga watan Disamba, 2022. Mai magana da yawun shugaban kasa, Malam Garba Shehu ya laburta hakan a jawabin da ya fitar, wanda aka rarraba wa manema labarai a birnin tarayya Abuja. Minista Isa Ali Pantami wanda ya aike da sakon a madadin shugaban kasa ya bayyana cewa Shehin Malamin…
Cigaba Da KarantawaAli Ya Ga Ali: Jaafar Jaafar Ya Yi Ido Biyu Da Ganduje A Landan
A ranar Litinin ne Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya haɗu da mawallafin jaridar Daily Nigerian, Jaafar Jaafar, a Chatham House da ke birnin Landan a Ingila. Wannan shi ne karo na farko da Ganduje ya haɗu da Jaafar fuska da fuska tun bayan da mawallafin jaridar ya wallafa wasu faya-fayen bidiyo da ke nuna gwamnan na saka dalolin Amurka a aljihu da ake zargin na rashawa ne. Daily Nigerian Hausa ta jiyo cewa su biyun sun haɗu ne a Chatham House, inda dan takarar shugabancin ƙasa na jam’iyar…
Cigaba Da KarantawaJihar Jigawa Na Sahun Gaba A Yawan Adadin Yara Masu Fama Da Yunwa
Rahoton dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar kashi 65 cikin 100 na yaran Arewa maso Yamma suna fama da talauci da yawa, inda jihar Jigawa ke matsayi mafi girma, Kamar yadda binciken 2021 Multiple Indicator Cluster Survey (MICS 6) ya nuna. Rahoton Mics 6 wanda aka kaddamar jiya a Dutse, kuma Ma’aikatar Kudi da Tsare Tattalin Arziki ta Jihar Jigawa tare da hadin guiwar ofishin UNICEF suka dauki nauyinsa. Taron ya samu halartar masu ruwa da tsaki da dama da suka hada da shugabannin siyasa, ma’aikatan…
Cigaba Da KarantawaMataimakin Shugaban Kasa Zai Ziyarci Kasar Vietnam A Yau
Rahotanni daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo zai bar birnin Abuja a yau don zuwa kasar Vitenam, inda zai gana da shugaban kasar; Nguyn Xuân Phúc, mataimakins; Mr. Pho Chu Tich Nuroc da sauran jiga-jigan kasar. Ziyarar ta Osinbajo a kasar ta Vietnam za ta kara dankon kasuwanci da zumunci tsakanin Najeriya da kasar, Idan baku manta ba, a kokarin kulla alakar kasuwanci da kawance, firayinminsitan kasar, Vuong Hue ya kawo ziyara Najeriya, inda ya gana da Osinbajo a 2019. Duk da cewa Najeriya…
Cigaba Da KarantawaKotu Ta Saki Dalibin Da Ya Wulakanta Aisha Buhari
Uwargidan shugaban kasa, Aisha Buhari, ta janye ƙarar da shigar kan wani dalibin jami’ar tarayya dake Dutse, Aminu Mohammed, wanda ya kammala karatu a shekarar karshe bayan matsin lamba da kuma da alla-wadai da ga sassan kasar. Da ya ke janye karar a yau Juma’a, lauyan masu shigar da kara, Fidelis Ogbobe, ya ce uwargidan shugaban kasa a matsayinta na uwa a kasa ta yanke shawarar janye karar, biyo bayan maganganu da ƴan Najeriya masu kishi su ka yi. Ya dogara da Sashe na 108 karamin sashe na 2 (a)…
Cigaba Da KarantawaKano: An Janye Dokar Hana ‘Yan A Daidaita Sahu Hawa Manyan Tituna
Labarin dake shigo mana daga jihar Kano na bayyana cewar Gwamnatin jihar ƙarƙashin jagorancin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta janye dokar da ta hana ƴan adaidaita-sahu bin wasu manyan tituna cikin kwaryar Kano. Shugaban Hukumar kula Da Zirga-zirgar Ababen-hawa, KAROTA, Baffa Babba Dan’agundi ne ya sanar da hakan yayin taron manema labarai a Kano. Ya ce an janye dokar ne saboda matuƙa baburan adaidaita-sahu ɗin sun yi biyayya kuma al’umma sun yi suka a kan dokar.
Cigaba Da KarantawaZagin Aisha Buhari: An Garkame Dalibi Aminu A Kurkuku
Rahoton dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar an gabatar da Aminu Muhammad da ake zargi da cin mutuncin Uwargidan Shugaban ƙasa Aisha Buhari gaban kotu jiya Talata, kuma tuni ma an garzaya da shi gidan yari. Lauyan dalibin CK Agu ya tabbatar wa da BBC cewa an gurfanar da wanda yake karewar a gaban wata kotu da ke Abuja kuma bai amsa laifin da ake zargin shi da aikatawa ba. Mr Agu ya ce tun ranar 25 ga watan Nuwamba suka nemi a bada Aminu beli…
Cigaba Da KarantawaLallai A Kama Aisha Buhari Sakamakon Cin Zarafin Dalibin Da Ta Yi – Naja’atu Mohammed
A hira da gogaggiyar ƴar siyasa kuma mai kare hakkin ɗan Adam, Naja’atu Mohammed ta yi kira ga rundunar tsaron Najeriya su gaggauta yin awon gaba da uwargidan shugaban kasa Aisha Buhari, saboda kama wani Aminu Mohammed da tasa aka yi sannan ta rika jibgarsa. Idan ba a manta ba Aisha Buhar ta sa an tattaki tun daga Abuja zuwa garin Dutse inda aka kama wani matashin ɗaliɓi wai don ya saka rubutu da ya shafi uwargidan a shafin tiwita. Jaridar Daily Nigerian ta buga hira da ta yi da…
Cigaba Da Karantawa