Za Mu Kashe Naira Biliyan 22 Wajen Ciyar Da Daurarru – Gwamnatin Tarayya

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa ƙasar za ta kashe naira biliyan 22.44 wajen ciyar da ɗaurarru a gidajen yarin da ke fadin ƙasar. Gidan talbijin na Channels ya ruwaito Babban Sakataren ma’aikatar harkokin cikin gida, Dr Shuaib Belgore na bayyana haka yayin wani babban taro na kwana biyu a kan rage cunkoso da gyara halin ɗaurarru a Abuja. Dr Shuaib Belgore ya ce kuɗin an sanya su a cikin dokar kasafin kuɗin shekara ta 2023. Ya ce ana samun ƙaruwar mutanen da ake da su a gidan yari babu ƙaƙƙautawa,…

Cigaba Da Karantawa

Za Mu Kashe Sama Da Naira Biliyan 22 Wajen Ciyar Da Saurari – Gwamnatin Tarayya

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa ƙasar za ta kashe naira biliyan 22.44 wajen ciyar da ɗaurarru a gidajen yarin da ke fadin ƙasar. Gidan talbijin na Channels ya ruwaito Babban Sakataren ma’aikatar harkokin cikin gida, Dr Shuaib Belgore na bayyana haka yayin wani babban taro na kwana biyu a kan rage cunkoso da gyara halin ɗaurarru a Abuja. Dr Shuaib Belgore ya ce kuɗin an sanya su a cikin dokar kasafin kuɗin shekara ta 2023. Ya ce ana samun ƙaruwar mutanen da ake da su a gidan yari babu ƙaƙƙautawa,…

Cigaba Da Karantawa

Mun Yi Azumin Shekaru Takwas Karkashin Mulkin Janar Buhari – Kungiyar Kwadago

Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Kungiyar Ƙwadago ta kasa ta ce ma’aikatan ƙasar na cikin wani hali, kuma babu wani sauyin a zo a gani da aka samu tun bayan kama mulkin shugaba Muhammadu Buhari. A wata tattaunawa da BBC, albarkacin ranar ƙwadago ta duniya, sakataren ƙungiyar ƙwadago ta Najeriya, Kwamared Nasir Kabir ya ce ci gaba kaɗan ne kawai za a iya cewa ma’aikata sun samu a ƙarƙashin gwamnati mai ci. Ya ce “abin farin ciki ne sake zagayowar ranar ma’aikata ta duniya,…

Cigaba Da Karantawa

An Gano Sinadarin Dake Haddasa Cutar Daji A Cikin Taliyar Indomi

Rahoton dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar gaggawar da ƙasashen Malaysia da Taiwan su ka yi na kwashe dukkanin ‘Indomie Special Chicken’ daga kantina da kasuwannin ƙasashen biyu, ya kaɗa hantar Najeriya da sauran ƙasashen duniya. Ƙasashen biyu sun dakatar da sayarwa da cin nau’in Indomie ɗin biyo bayan gano sinadarin ‘ETHYLENE OXIDE’ mai haddasa cutar kansa a cikin Indomi ɗin. Cibiyoyin kula da lafiyar abinci da magunguna ta ƙasashen biyu su ka gano sinadarin bayan wani binciken ƙwaƙwaf da su ka gudanar. Tuni ita ma…

Cigaba Da Karantawa

Kungiyar Yaki Da Rashawa Ta Yi Kiran Karin Girma Ga Dan Sandan Da Ya Ki Karbar Hancin Miliyan 50

Kungiyar dake rajin yaƙi da cin hanci da rashawa dake zamanta a Kaduna ta yi kira ga hukumomi da su yi gaggawar yin sakayya ga jami’in ɗan Sandan da ya ki karɓar cin hanci na Naira miliyan 50 daga wasu ‘yan kasar China. Jami’in ‘yan sandan mai suna Abdullahi Lawal wanda tsohon jami’i ne na hukumar dake yaki da cin hanci da rashawa EFCC Shiyyar jihar Sokoto, Ƙungiyar ta bayyana shi a matsayin barde mai gaskiya kuma abin koyi. Shugaban kungiyar Kwamared Shehu Abubakar ya sanar da hakan a yayin…

Cigaba Da Karantawa

Jirgin Farko Na Daliban Najeriya Daga Sudan Zai Sauka Yau Juma’a

Hukumar ba da agajin gaggawa ta Najeriya ta ce daga safiyar Juma’a ne za a fara kwaso ɗaliban ƙasar da ke karatu a Sudan bayan sun isa Aswan a cikin ƙasar Masar. Kuma jirgin saman Air Peace da zai yi aikin kwashe ɗaliban da sauran ‘yan Najeriya, zai tashi da ƙarfe 6 na yamma zuwa Aswan, cewar shugaban hukumar ba da agajin gaggawar. Mustapha Habib Ahmed ya ce tuni motoci guda biyu ɗauke da ɗaliban da aka kwaso daga Khartoum suka isa bakin iyaka. Ya amsa cewa ba shakka sun…

Cigaba Da Karantawa

Kano: Magatakardan Jami’ar Bayero Ya Kwanta Dama

 Hukumar jami’ar Bayero ta Kano, BUK, ta sanar da rasuwar rijistaran jami’ar, Jamil Ahmad Salim. A cewar wata sanarwa mai dauke da sa hannun shugaban jami’ar, Sagir Abbas, marigayin ya rasu ne a safiyar yau Laraba a Kano bayan gajeruwar rashin lafiya. Sanarwar ta ci gaba da cewa: ” Jami’ar Bayero ta Kano, cikin alhini, na sanar da rasuwar rijistaran ta Malam Jamilu Ahmad Salim. “Malam Salim, wanda shi ne magatakardar Jami’ar tsawon shekaru hudu da suka gabata, mutum ne mai kwazo da kwazo da jajircewa, wanda ya bayar da…

Cigaba Da Karantawa

Alkalin Alkalan Jihar Kwara Ya Kwanta Dama

Rahoton dake shigo mana daga Ilori babban birnin Jihar Kwara na bayyana cewar Mai shari’a Sikiru Adeyinka Oyinloye na babbar Kotun jihar ya riga mu gidan gaskiya, kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito. Marigayi Alƙalin ya rasu ne ranar Lahadi, 23 ga watan Afrilu, 2023 bayan kwashe dogon lokaci yana fama da ciwon da ya shafi wuyansa. Wata majiya ta bayyana cewa Alƙalin ya taba zuwa ƙasar Indiya neman magani, ya rasu yana da shekara 58 a duniya yana kan aikinsa. Marigayi Oyinloye, ɗan asalin kauyen Ijara Isin ne…

Cigaba Da Karantawa

Gwamnatin Tarayya Ta Dage Gudanar Da Aikin Kidaya

Rahoton dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana gwamnatin tarayya ta ɗage aikin ƙidayar jama’a da ta shirya fara gudanarwa ranar 29 ga watan Maris zuwa watan Mayu mai zuwa. Ministan yaɗa labaran ƙasar Lai Mohammed ne ya bayyana haka ga manema labarai jim kaɗan bayan kammala taron majalisar zartarwar ƙasar da shugaban ƙasar Muhammadu Buhari ya jagronta a Abuja fadar gwamnatin ƙasar. Lai Mohammed ya ce matakin ɗage aikin ƙidayar ya zama wajibi ne bayan da hukumar zaɓen ƙasar ta ɗage zaɓukan gwamnoni zuwa ranar 18 ga…

Cigaba Da Karantawa

Za A Shafe Shekaru 300 Kafin Samun Daidaito Tsakanin Mata Da Maza – Majalisar Dinkin Duniya

A daidai lokacin da mata ke gudanar da bikin su a wannan rana, haka nan an shirya tattaki a titunan manyan biranen kasashe a fadin duniya, don nuna rashin amincewa da yadda ake ci gaba da take hakkinsu. Babban magatakardan Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guterres ya yi kashedin cewa ana samun koma baya a game da hakkokin mata, inda ya sadakar cewa za’a shafe wasu Karin shekaru 300 kafin a cimma daidaito tsakanin mata da maza. A jajibirin wannan rana, kungiyar Tarayyar Turai ta kakaba takunkumai a kan wasu daidaikun…

Cigaba Da Karantawa

Hukumar NBC Ta Haramta Sanya Addini Da Kabilanci A Shirye-Shiryen Siyasa

Hukumar kula da kafofin yaɗa labarai ta ƙasa NBC ta ce ta lura da yadda ake sanya abubuwan da suka shafi addini da ƙabilanci da kuma kalaman tunzura jama’a a shirye-shiryen siyasa da yaƙin neman zaɓe a yayin da ake fuskantar zaɓen gwamnoni a ƙasar. A wata sanarwa da hukumar ta fitar, ta ce yin hakan ba zai zame wa ƙasar alkairi ba. Hukumar ta ce doka ta tanadar da cewa dole kafofin yaɗa labarai su taimaka wajen jaddada hadin kan ƙasa tare da taimaka wa wajen inganta dimokradiyya. Haka…

Cigaba Da Karantawa

Kungiyar Kasashen Musulmi Ta Taya Tinubu Murnar Lashe Zaben Shugaban Kasa

Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar ƙungiyar haɗin kan ƙasashen Musulmi ta taya sabon zaɓaɓɓen shugaban Najeriya Bola Tìnubu murnar samun nasara a zaɓen da aka gudanar a ƙasar ranar Asabar da ta gabata. Wannan na cikin wata sanarwa da shugaban ƙungiyar Malam Hissein Brahim Taha, ya fitar mai ɗauke da sa hannun daranktan yaɗa labaranta Wajdi Sindi, wanda ya ce a madadin shi da mambobin baki ɗaya suna aika saƙon taya murna ga Asuwaju Bola Ahmed Tinubu kan zaɓen da ya lashe. Shugaban ya…

Cigaba Da Karantawa

Kotu Ta Sahale Wa ‘Yan Najeriya Cigaba Da Amfani Da Tsoffin Kudi Har Karshen Shekara

Kotun ƙolin Najeriya ta yanke hukuncin cewa za a ci gaba da amfani da tsofaffin kuɗin ƙasar har zuwa 31 ga watan Disamban 2023. A lokacin da ta yanke hukuncin, kotun ta ce ba a sanar da al’umma da wuri ba, kamar yadda dokar Babban Bankin Najeriya ta tanada kafin shugaban ƙasa ya bayar da umarnin sake fasalin kuɗin da kuma janye tsofaffi daga hannun al’umma. Saboda haka kotun ta ce umurnin ba ya kan doka, sannan aiwatar da shi haramun ne. Tawagar masu yanke hukuncin bakwai ne suka yi…

Cigaba Da Karantawa

Zargin Cin Amana: An Mayar Da Shari’ar Hadiza Gabon Babbar Kotun Kaduna

A yau Juma’a ne Kotun Shari’ar Musulunci da ke unguwar Magajin Gari, Kaduna ta mika karar da aka shigar kan cin amana da yaudara a kan fitacciyar jarumar Kannywood Hadiza Aliyu-Gabon zuwa babbar kotun Shari’a a jihar. Alkalin kotun, Isiyaku Abdulrahman ne ya mika karar zuwa babbar kotun shari’a da ke Tudun Wada, biyo bayan roƙon lauyan mai kara, Nurudeen Murtala. Yayin mika karar, alkalin ya zargi lauyan da son bata lokacin kotun. “Kuna da zaɓuɓɓuka biyu. Daya shi ne in soke karar ko kuma in sauya ta zuwa wata…

Cigaba Da Karantawa

Bama Goyon Bayan Duk Wani Shiri Na Tsige Shugaban EFCC – Kungiyoyin Yaki Da Rashawa

Gamayyar Ƙungiyoyin ma’aikata shiyyar Arewa maso yamma masu yaƙi da cin hanci da rashawa wato “NorthWest Coalition For Anti-Corruption Civil Society Organization” a turance sun jadadda goyon baya ga shugaban Hukumar EFCC Abdulrasheed Bawa tare da yin watsi da dukkanin wani yunkuri na cire shi daga kan muƙamin sa. Da yake jawabi a yayin wani taron manema labarai da gamayyar Ƙungiyoyin suka kira a Kaduna mai magana da yawun Kungiyoyin Hamza Abidina Ɗan Liman ya bayyana cewar hankalin su ya kai bisa ga wani yunkuri da wasu baragurbi waɗanda ke…

Cigaba Da Karantawa

Kotun Koli Ta Sake Dage Shari’ar Wa’adin Amfani Da Tsoffin Kudi

Kotun ƙoli ta tarayya ta ɗage sauraron ƙarar da wasu gwamnoni suka shigar suna ƙalubalantar wa’adin Babban Bankin Najeriya na amfani da tsofaffin kuɗi. A yanzu kotun ta ce za ta ɗage sauraron ƙarar har sai ranar uku ga watan Maris, 2023. Alƙalin kotun John Okoro, wanda ke shugabantar shari’ar ne ya bayyana sabuwar ranar da za a ci gaba da sauraron ƙarar bayan ji daga lauyoyin dukkanin ɓangarorin biyu. Tun farko gwamnatin tarayya ta ayyana ranar 31 ga watan Janairun 2023 a matsayin ranar da za a daina amfani…

Cigaba Da Karantawa

Da Dumi-Dumi: Kotun Koli Ta Dage Saurarar Karar Wa’adin Tsoffin Kudi

Kotun ƙolin tarayya ta ɗage sauraron ƙarar da wasu gwamnoni suka shigar suna ƙalubalantar wa’adin Babban Bankin Najeriya na amfani da tsofaffin kuɗi. A yanzu kotun ta ce za ta ɗage sauraron ƙarar har sai ranar uku ga watan Maris, 2023. Alƙalin kotun John Okoro, wanda ke shugabantar shari’ar ne ya bayyana sabuwar ranar da za a ci gaba da sauraron ƙarar bayan ji daga lauyoyin dukkanin ɓangarorin biyu. Tun farko gwamnatin tarayya ta ayyana ranar 31 ga watan Janairun 2023 a matsayin ranar da za a daina amfani da…

Cigaba Da Karantawa

Sarkin Musulmi Ya Ayyana Yau Laraba A Matsayin Daya Ga Watan Sha’aban

Fadar Mai alfarma Sarkin Musulmi Muhammad Sa’ad Abubakar lll ta sanar da ranar Laraba a matsayin 1 ga watan Sha’aban. A wani saƙo da sarkin malaman Sokoto, kuma sakataren kwamitin ganin watan Malam Yahaya Muhammad Boyi ya aike wa da BBC ya ce mai alfarmar sarkin musulmin ya tsayar da ranar Laraba a matsayin 1 ga watan Sha’aban. Tun da farko dai kwamitin ganin wata na mai alfarma sarkin Musulmin ya wallafa a shafinsa Tuwita cewa kasancewar ba su samu labarin ganin jinjirin watan ranar Litinin ba za a cike…

Cigaba Da Karantawa

Sarkin Musulmi Ya Umarci Jama’a Su Duba Jinjirin Watan Sha’aban Yau Litinin

Mai Alfarma Sarkin Musulmi kuma shugaban majalisar koli ta harkokin addinin Musulunci a Najeriya, Alhaji Sa’ad Abubakar III (Sultan na Sakkwato) ya fitar da sabuwar sanarwa. Sultan ya umarci ɗaukacin al’ummar Musulmai a Najeriiya su fara duba jinjirin watan Sha’aban 1444 AH daga ranar Litinin 29 ga watan Rajab, 1444 daidai da 20 ga watan Fabrairu, 2023. Sarkin Musulmin ya ba da wannan umarni ranar Lahadi a Sakkwato a wata sanarwa mai ɗauke da sa hannun Farfesa Sambo Junaidu, shugaban kwamitin harkokin addini na fadar Sultan Sakkwato. Bayan haka Sultan…

Cigaba Da Karantawa

Karancin Kudi: Karuwai Sun Koka Kan Rashin Ciniki A Abuja

Wasu karuwai a babban birnin tarayya, FCT, Abuja sun koka kan rashin ciniki a kasuwancinsu sakamakon karancin tsabar kuɗi a hannun kwastomomi. Wasu daga cikinsu da su ka zanta da Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya a Abuja a yau Lahadi sun ce ƙarancin tsabar kuɗi na zama barazana kuma ya gurgunta kasuwancinsu. Sun ce duk da cewa manufar musanya kudi abin yabawa ne, amma yadda ake aiwatar da ita a halin yanzu kalubale ne ga kasuwancinsu. Karuwan sun ce abokan cinikin su sun ragu sosai saboda halin da ake ciki na…

Cigaba Da Karantawa