Ina Fatan Sabuwar Gwamnati Za Ta Dora Daga Inda Na Tsaya A Yaki Da Rashawa – Buhari

Shugaba Muhammadu Buhari ya ce cin hanci da rashawa ya kasance babbar barazana da Æ™asashe ke ci gaba da fuskanta. Ya bayyana haka ne jiya a fadarsa da ke Abuja, yayin da ya karÉ“i bakuncin shugabannin gudanarwar Kotun ÆŠa’ar Ma’aikata karkashin jagorancin shugabanta, Danladi Yakubu Umar. Buhari ya ce yana fatan irin kokarin da gwamnatinsa ta yi wajen yaki da cin hanci da rashawa, ita ma gwamnati mai zuwa za ta É—ora a kan haka. Ya bayyana Kotun ÆŠa’ar Ma’aikata a matsayin muhimmiya ce wajen yaki da rashawa da gwamnatinsa…

Cigaba Da Karantawa

Babban Banki Ya Amince A Cigaba Da Amfani Da Tsoffin Kudi

Babban Bankin Najeriya (CBN) ya ce a yanzu al’ummar kasar za su iya ci gaba da amfanin da tsofaffin takardun kudi na naira 200, da 500 da kuma 1,000. A wata sanarwa da bankin ya fitar ranar Litinin da daddare, wadda ta samu sa hannun mukaddashin daraktan yada labarai na bankin, Isa AbdulMumin, bankin ya ce ya yi hakan ne domin jadadda bin doka irin ta gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari. Sanarwar ta ce, “Bisa yin biyayya ga halayyar girmama shari’a ta gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari, da kuma na ayyukan Babban…

Cigaba Da Karantawa

Karancin Kudi: An Bukaci Buhari Da Emefiele Su Yi Murabus

Labarin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar gamayyar Ƙungiyoyin kare hakkin É—an adam a Najeriya sun yi kira cikin gaggawa ga Buhari da Gwamnan Babban Banki Godwin Emefiele su yi murabus daga mukamansu sakamakon gazawa wajen magance matsalar kudi. A wata takarda mai dauke da sa hannun shugaban gamayyar kungiyoyin Emmanuel Onwubiko yace kungiyoyin sun koka kan irin halin ko in kula da gwamnan babban banki Emefiele, da shugaba Buhari suka yi wa umurnin kotun kolin, inda ya ce sun gallaza wa ‘yan Najeriya azaba kan…

Cigaba Da Karantawa

Babban Banki Ya Amince A Cigaba Da Amfani Da Tsoffin Kudin ₦500 Da ₦1000

Sabbin rahotanni dake fitowa sun bayyana mana cewa, babban bankin Najariya, CBN ya amince a ci gaba da amfani da tsaffin kudaden Naira 500 da 1000. Jaridar the Cable ta ruwaito cewa, bankunan Zenith, UBA, da GTB a Legas sun bayar da tsaffin kudaden Naira a yau. Hakanan kuma wani jami’in daya daga cikin bankunan da jaridar ta zanta dashi ya bayyana cewa, sun samu umarnin yin hakan ne. ‘Yan Najeriya dai sun shiga cikin tashin hankali tsawon lokaci sakamakon karancin kudi da matakin da babban banki ya É—auka na…

Cigaba Da Karantawa

Mun Cire Sama Da Mutum Miliyan 100 Daga Talauci – Ministar Jin Kai

Labarin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Gwamnatin Tarayya ta ce ta kashe naira biliyan 35.5 kan shirye-shiryen taimakawa al’umma a Jihar Taraba tun lokacin da ta ci mulki. Ministar Jin-Æ™ai da kare Afkuwar Bala’i ta Najeriya Hajiya Sadiya Farouq ce ta bayyana haka a Jalingo babban birnin jihar, yayin da take wata tattaunawa da waÉ—anda suka ci moriyar shirye-shiryen. Ministar wadda shugabar shirin a jihar Beatrice Kitchina ta wakilta ta ce mutum sama da miliyan 100 sun fita daga cikin matsanancin talauci dalilin wannan shiri,…

Cigaba Da Karantawa

Wa’adin Tsoffin Kudi: Ba Mu Saba Umarnin Kotu Ba – Ministan Shari’a

Antoni Janar na kasa kuma ministan shari’a Abubakar Malami a ranar Alhamis ya ce Shugaba Muhammadu Buhari bai saba umurnin kotun koli ba kan batun wa’adin daina amfani da tsaffin kudi da wasu gwamnonin jihohi suka yi kararsa. Malami ya ce idan dai doka ake magana, akwai zabi daban-daban, ya yi wannan jawabin ne a wurin taron ministoci karo na 67 da aka yi a gidan gwamnati a ranar Alhamis. A ranar 8 ga watan Fabrairu ne kotun kolin ta bada umurni na hana babban bankin kasa, CBN, bada wa’adin…

Cigaba Da Karantawa

Gwamnatin Bauchi Ta Karbi Dala Miliyan Biyu Daga Bankin Duniya – Bala Mohammed

Daga Adamu SHEHU Bauchi Gwamnatin Jihar Bauchi ta karbi zunzurutu kudi na dalar Amurka miliyan biyu daga asusun Bankin duniya da zimmar kawar da matsalar ambaliyar ruwa da kuma zaizayar kasa da ya addabi kana nan hukumomimin Jihar baki daya, Gwamnan Jihar Bala Abdulkadir Mohammed ne ya saida haka a lokacin wani zama na musamman da masu ruwa da tsaki na yankunan da wadan nan matsaloli sukafi ta gaiyyara wa a shekarun baya. Taron ya gudana ne a dakin taron da ke yankin rundunar sojin kasa dake Bauchi, tare da…

Cigaba Da Karantawa

Kaduna: El Rufa’i Ya Umarci Ma’aikatun Gwamnati Da Karbar Tsoffin Kudi

Gwamnatin jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai ya umarci ma’aikatu da hukumomin gwamnatin jihar da su tabbatar cewa hukumominsu da ke karÉ“ar haraji sun ci gaba da karÉ“ar tsoho da sabon kuÉ—i. A wani saÆ™o da gwamnan ya wallafa a shafinsa na Tuwita ya ce za a yi hakan ne bisa umarnin Kotun Kolin Æ™asar na ci gaba da amfani da tsofaffin kuÉ—in Æ™asar har zuwa lokacin da za ta yanke hukunci. Haka kuma gwamnan ya ce dokokin jihar Kaduna sun haramta wa hukumomin gwamnatin jihar karÉ“ar haraji kuÉ—i hannu. Sai…

Cigaba Da Karantawa

Tallafin Mai Na Lashe Naira Biliyan 400 Duk Wata – NNPC

Kamfanin mai na NNPCL na Æ™asa ya ce adadin kuÉ—in da ake biya a matsayin tallafin man fetur a kowanne wata ya haura naira biliyan 400. Kamfanin dillancin labaran Æ™asar NAN ya ruwaito shugaban kamfanin Mele Kyari na bayyana haka a Abuja babban birnin Æ™asar a lokacin kammala sauya wa kamfanin fuska.. Kyari ya Æ™ara da cewa kamfanin na NNPCL na kashe kusan naira 202 a matsayin tallafi ga kowacce litar mai a faÉ—in Æ™asar Ya kuma ce a kowacce rana kamfanin na samar da litar mai miliyan 65 domin…

Cigaba Da Karantawa

Babban Banki Ya Karyata Labarin Umartar Bankuna Da Karbar Tsoffin ₦1000 Da ₦500

Babban bankin Najeriya ya karyatq maganar cewa ya canza shawara kan lamarin mayar da tsaffin kudin N1000 da N500 ko wane bankuna Dubunnan yan Najeriya sun dira ofishohin CBN yau don mayar da tsaffin kudadensu bayan jawabin Buhari. Gwamnoni akalla 10 suka ja daga dashugaban kasa inda wasu suka fara yi masa bore Jawabin wanda har bankuna sun fara sanar da kwastamominsu su kawo kudi ya karade kafafenyada labarai. Har an ruwaito Daraktan Sadarwa na bankin, Osita Nwanisobi, da tabbatar da labarin. Kusan dukkan kafafen yada labaran Najeriya sun dauki…

Cigaba Da Karantawa

Karancin Kudi: Gwamnan Neja Ya Bi Sahu Wajen Maka Buhari Kotu

Gwamnatin jihar Neja ta shigar da karar gwamnatin tarayya a dalilin tsarin da bankin CBN ya fito da shi na canza wasu takardun kudi, Neja ta zama jiha ta biyar da za tayi shari’a da gwamnatin Muhammadu Buhari a kan tsarin kudin. Kwamishinan shari’a kuma babban Lauyan gwamnatin jihar Neja, Nasara Danmallam ya fitar da jawabi cewa sun kai kara gaban koli, yana cewa kararsu mai lamba SC/CV/210/2023 tana kotun koli tun a ranar Juma’a, su na sa ran a biya masu bukata. Kwamishinan ya ce su na rokon babban…

Cigaba Da Karantawa

Za A Wadata ‘Yan Najeriya Da Sabbin Takardun Naira – Babban Banki

Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Kamfanin buga kudin Najeriya (NSPM) ya bayyana cewa ya gama shirye-shiryen cigaba da buga sabbin kudin Najeriya da aka sauyawa fasali. Wannan ya biyo bayan labarin da ke yawo cewa babban bankin Najeriya CBN ya bayyana rashin isassun kayan aikin buga kudaden a masana’antar NSPM. Shugaban kamfanin, Ahmed Halilu, ya yi watsi da labarin inda yace suna da isassun kayan aikin buga sabbin kudi, hakazalika ya yi watsi da cewa kamfanin De-La-Rue na kasar Birtaniya ne ke bugawa Najeriya…

Cigaba Da Karantawa

Muna Fama Da Karancin Takardun Buga Sabbin Kudi – Gwamnan Banki

Labarin da ke shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar biyo bayan fama da Æ™arancin kuÉ—i da ake fama dashi a Najeriya, Gwamnan Babban Banki ya yi bayani kamar haka “A halin yanzu, ana fama da karancin takardun da za a buga takardun kudi”. A wani rahoto da Premium Times ta kadaita da shi, an ji Godwin Emefiele ya koka a kan yadda karancin takardu ya kawowa tsarin da ya kawo wa shirin illa. Gwamnatin Muhammadu Buhari ta fito da tsarin takaita yawon kudi a al’umma, wanda hakan…

Cigaba Da Karantawa

Da Dumi-Dumi: Gwamnatin Tarayya Za Ta Bi Umarnin Kotu Kan Wa’adin Amfani Da Tsoffin Kudi

Gwamnatin tarayya ta ce za ta mutunta umarnin da Kotun Kolin kasar ta bayar a kan karar da wasu gwamnonin jihohi uku suka shigar inda kotun ta sa dakatar da aiwatar da wa’adin daina amfani da tsofaffin takardun kudi na naira 200 da 500 da kuma 1,000 a yau 10 ga watan Fabrairu. A ranar Laraba ne dai kotun ta bayar da umarnin inda ta ce a dakata da amfani da wa’adin har zuwa ranar 15 ga watan na Fabrairu lokacin da za ta yanke hukunci a kan shari’ar da…

Cigaba Da Karantawa

Dangote Ya Bada Lakanin Maganin Talauci A Najeriya

Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar babban É—an kasuwa Aliko Dangote ya jajirce wajen ganin cewa an farfaÉ—o da masana’antar saÆ™a a Najeriya. Da yake jawabi a taron shekara-shekara karo na 50 (AGM) na kungiyar masana’antun Najeriya (MAN) ya yi kira da a É—aure ‘yan Najeriya masu shigo da kayan masaÆ™u daga Æ™asashen waje. A cewar attajirin da ya fi kowa kudi a Afirka, yana da muhimmanci majalisar dokokin Æ™asar ta zartar da wata doka da za ta hukunta sayar da kaya kasar waje ta…

Cigaba Da Karantawa

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Hana CBN Aiwatar Da Wa’adin Amfani Da Tsoffin Kudi

Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Kotun Ƙolin ta tarayya ta dakatar da gamnatin Buhari daga aiwatar da wa’adin amfani da tsoffin takardun kuÉ—in kasar. A baya dai CBN ya saka ranar 10 ga watan Fabrairu a matsayin ranar da za a daina amfani da tsoffin takardun 1,000 da 500 da kuma 200 da aka sake. Jihohin arewacin Æ™asar uku ne dai da suka haÉ—ar da Kaduna da Kogi da kuma Zamfara suka shigar da Æ™arar a gaban Kotun Ƙolin Æ™asar suna buÆ™atar kotun da…

Cigaba Da Karantawa

Kotu Ta Hana Shugaban Kasa Da Gwamnan Banki Kara Wa’adin Amfani Da Tsoffin Kudi

Babbar Kotun Birnin Tarayya ta hana Shugaba Buhari da Gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, kara wa’adin amfani da tsoffin takardun Naira da aka sauya fasalinsu. Alkalin kotun, Mai Shari’a Eleoje Enenche ya kuma hana daukacin bankuna da ke Najeriya yin duk wata hulda da ta danganci tsoffin takardun kudin ko neman kara wa’adin amfani da su daga ranar 10 ga watan 10 ga watan Fabrairu da muke ciki. Da yake sauraron Æ™arar da wasu biyar daga cikin jam’iyyun siyasa 18 da ke Najeriya suka shigar, alkalin ya bukaci…

Cigaba Da Karantawa

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Bada Umarnin Garkame Shugaban EFCC

Rahoton dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Kotu ta yi umurnin garkame shugaban hukumar yaki da cin hanci da hana yi wa tattalin arziki zagon kasa (EFCC), Abdulrasheed Bawa, a gidan gyara hali na Kuje kan kin bin umurninta. Jaridar Daily Independent ta ruwaito cewa, an umurci Sufeto Janar na Yan Sanda da ya tabbatar da kama Bawa tare da tsare shi a gidan yari nan da kwanaki 14 masu zuwa har sai ya wanke kansa daga zargin da kotu ke yi masa. Da yake yanke…

Cigaba Da Karantawa

Kauyawa Sun Fi Kowa Shiga Wahala Kan Sauya Takardun Naira – El-Rufa’i

Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya bukaci babban bankin Najeriya (CBN) da ya tsawaita wa’adin daina karbar tsoffin takardun kudi cewa lokacin ya yi gajarta da yawa, kuma jama’a na shan wahala sosai. Babban bankin Najeriya dai ya ce za a daina amfani da tsoffin kudade a kasar daga ranar 31 ga watan Janairu lamarin da ya jefa al’umma musamman talakawa a halin wayyo Allah. El-Rufai ya bayyana cewa mutanen karkara da dama wadanda basu da hanyar yin hada-hada kudi sune wadanda wannan hukunci zai fi shafa. Da yake jawabi…

Cigaba Da Karantawa

Za Mu Hukunta Bankuna Masu Bayar Da Tsoffin Kudi – CBN

Labarin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewa duk da wa’adin da babban bankin kasa CBN ya dauka na daina amfani da tsoffin kudade na matsowa, bankunan kasar nan ba sa zuwa karbar sabbin kudin da aka buga, a cewar babban bankin. CBN ya ce ya sha rokon bankunan kasar nan da su zo su dauki sabbin kudaden amma ba sa zuwa gaba daya maimakon haka suna cigaba da ba ‘yan Najeriya tsoffin kuÉ—in. A shekarar 2022, CBN ya sanar da yin sabbin kudaden Naira da suka…

Cigaba Da Karantawa