Ofishin Jakadancin Amurka a Najeriya a shafinta na X ya bukaci gwamnatin Najeriya da ta kamo wadanda suka aikata wannan aika-aika tare da tabbatar da sun fuskanci sakamako mai raɗaɗi. “Amurka ta yi Allah-wadai da kakkausar murya kan sace ‘yan makaranta da aka yi a Kaduna da kuma ‘yan gudun hijira a Borno. “Zuciyarmu tana kan iyalan wadanda abin ya shafa. Muna tsayawa tare da ku wajen neman wadanda suka aikata laifin su fuskanci shari’a kuma a gaggauta dawo da duk wadanda aka kama. “Muna goyon bayan kokarin Najeriya na…
Cigaba Da KarantawaCategory: Ketare
Ketare
Duk Wanda Ya Nemi Cin Hanci Wajenku Ku Fallasa Shi – Tinubu Ga ‘Yan Kasuwar Qatar
Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya roƙi manyan masu zuba jari na ƙasar Qatar cewa shi gwamnatin sa ba irin gwamnatin baya ba ce, wadda wasu jami’an gwamnati ke karɓar cin hanci kafin su haɗa masu son zuba jari Najeriya da shugaban ƙasa. Tinubu ya roƙe su cewa ƙofa a buɗe ta ke so shigo Najeriya su zuba jari, domin akwai damammaki sosai na jiran su. Ya ce duk wani jami’in gwamnati da ya nemi su ba shi cin hanci kafin ya haɗa su da shugaban ƙasa, to su faɗa masa…
Cigaba Da KarantawaIsra’ila Ta Hallaka Falasdinawa 100 Dake Kan Layin Amsar Tallafin Abinci
Rahoton dake shigo mana daga yankin Gabas ta Tsakiya na bayyana cewa Amurka ta kai tallafin abinci na farko ga al’ummar Gaza ta jiragen sama. Fiye da kulli 30,000 na abinci jiragen saman Amurka uku suka jefa wa al’ummar Gaza. An gudanar da aikin rabon abincin tare da hadin gwiwar sojojin saman Jordan, kamar yadda rundunar sojin Amurka suka bayyana. Jami’an Amurka sun ce abincin da aka rabar shi ne na farko daga cikin da yawa da shugaba Biden ya bayyana ranar Juma’a. Shugaba Biden ya alkawarta kai agajin abinci…
Cigaba Da KarantawaKetare: An Kashe Madugun ‘Yan Adawar Kasar Chadi
Rahotannin dake shigo mana daga ƙasar Chadi na bayyana cewa wani mai shigar da kara na gwamnati ya ce an kashe wani madugun ‘yan adawa a ƙasar Chadi yayin wani artabu da jami’an tsaro. Mutuwar Yaya Dillo na zuwa ne bayan da gwamnatin ƙasar ta zargi jam’iyyarsa ta adawa da kai wani mummunan hari da aka kai kan hukumar tsaron ƙasar, lamarin da Dillo ya musanta. A ranar Laraba ne aka ji karar harbe-harbe a kusa da hedkwatar jam’iyyarsa da ke babban birnin kasar. Mai gabatar da ƙara Oumar Mahamat…
Cigaba Da KarantawaECOWAS Ta Ba Sojin Da Suka Yi Juyin Mulki A Nijar Wa’adin Mako Guda
Shugabannin kasashen yammacin Afrika sun bai wa sojojin da suka kwace mulki a Nijar wa’adin mako guda da su janye, yayin da kuma suka kakaba wa kasar takunkuman karayar tattalin arziki da kudade. Kungiyar Bunkasa Tattalin Arzikin Kasashen Yammacin Afrika ta ECOWAS mai mambobi 15 sun bukaci a gaggauta sakin shugaba Mohamed Bazoum tare da mayar da shi kan kujerarsa bayan sojojin sun hambarar da gwamnatinsa tare da tsare shi tun ranar Larabar da ta gabata. Wata sanarwa da ECOWAS ta fitar bayan wani taron gaggawa da ta gudanar a…
Cigaba Da KarantawaKetare: Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Jamhuriyar Nijar
Kakakin sojojin ƙasar Manjo Ahmadou Abdrahamane ne ya sanar da juyin mulkin. Sun sanar da rushe kundin tsarin mulkin ƙasar, sannan kuma sun kulle duka iyakokin ƙasar baki ɗaya. Babu dai labarin halin da Mohamed Bazoum ke ciki ya zuwa yanzu. Amma sojojin sun bayar da sanarwar sun tuɓe shi daga mu:ƙaminsa. Sun ce sun yi juyin mulkin ne saboda halin da Nijar ke ciki na taɓarɓarewar tsaro da tattalin arziƙi. Sun kuma sanar da dokar hana fita daga ƙarfe 10 dare zuwa 6 na safe. Shugaban ƙasar Benin Patrice…
Cigaba Da KarantawaAn Yanke Wa Indiyawan Da Suka Kashe Wani Musulmi Daurin Shekaru Goma
Wata kotu a Indiya ta yanke wa wasu maza 10 hukuncin daurin shekaru 10 a gidan yari saboda samun su da laifin dukan wani musulmi har ya mutu, shekaru hudu da suka gabata. Tabrez Ansari, mai shekaru 24 ya mutu ne kwanaki kaɗan bayan harin da wasu mutane suka kai masa bayan sun zarge shi da satar babur a jihar Jharkhand da ke gabashin ƙasar. Wani faifan bidiyo da aka riƙa yaɗawa, ya nuna yadda aka tilasta wa marigayin ya yi kalaman yabo ga abin bauta na addinin Hindu, yayin…
Cigaba Da KarantawaTaliban Ta Bada Umarnin Rufe Kantunan Kwalliya Da Gyaran Gashi A Afghanistan
Ƴan Taliban sun ba da umarnin rufe wuraren kwalliya da na gyaran gashi a ƙasar Afghanistan a wani sabon tarnaƙi da mata ke fuskanta. Wani mai magana da yawun ma’aikatar kula da harkokin kyautata ɗabi’u ya shaida wa BBC cewa kantunan suna da wata ɗaya su yi biyayya da umarnin, daga ranar 2 ga Yuli da aka fitar da sanarwa. Ƴan Taliban dai tuni suka haramta wa ‘yan mata da mata daukar karatu a azuzuwa da zuwa wuraren motsa jiki da na shaƙatawa, kuma a baya-bayan nan ma sun hana…
Cigaba Da KarantawaTaliban Ta Bada Umarnin Rufe Kantunan Kwalliya Da Gyaran Gashi A Afghanistan
Ƴan Taliban sun ba da umarnin rufe wuraren kwalliya da na gyaran gashi a ƙasar Afghanistan a wani sabon tarnaƙi da mata ke fuskanta. Wani mai magana da yawun ma’aikatar kula da harkokin kyautata ɗabi’u ya shaida wa BBC cewa kantunan suna da wata ɗaya su yi biyayya da umarnin, daga ranar 2 ga Yuli da aka fitar da sanarwa. Ƴan Taliban dai tuni suka haramta wa ‘yan mata da mata daukar karatu a azuzuwa da zuwa wuraren motsa jiki da na shaƙatawa, kuma a baya-bayan nan ma sun hana…
Cigaba Da KarantawaTaliban Ta Bada Umarnin Rufe Kantunan Kwalliya Da Gyaran Gashi A Afghanistan
Ƴan Taliban sun ba da umarnin rufe wuraren kwalliya da na gyaran gashi a ƙasar Afghanistan a wani sabon tarnaƙi da mata ke fuskanta. Wani mai magana da yawun ma’aikatar kula da harkokin kyautata ɗabi’u ya shaida wa BBC cewa kantunan suna da wata ɗaya su yi biyayya da umarnin, daga ranar 2 ga Yuli da aka fitar da sanarwa. Ƴan Taliban dai tuni suka haramta wa ‘yan mata da mata daukar karatu a azuzuwa da zuwa wuraren motsa jiki da na shaƙatawa, kuma a baya-bayan nan ma sun hana…
Cigaba Da KarantawaSaudiyya: An Kama Sama Da Mutum 17,000 Da Suka Yi Yunkurin Aikin Hajji Ba Izini
Hukumomin Saudiya sun kama tare da tsare mutum 17,615 da suka yi yunƙiurin yin aikin hajjin ba tare da izini ba. Jaridar Saudi Gazzet ta ambato sShugaban kwamitin tsaro na aikin hajjin bana Lt. Gen. Muhammad Al Bassami na bayyana haka, yama mai cewa 9,509 daga cikinsu mutane ne da suka saɓa ka’idar bizar aiki da ta zaman ƙasar. Ya ce an kama mutum 33 da ake zargi da jagorantar mutanen ba tare da izinin hukumomin kasar ba. Al-Bassami ya ce hukumomin ƙasar kuma sun tisa ƙeyar mutum 202,999 da…
Cigaba Da KarantawaKetare: Kotu Ta Haramta Wa Tsohon Shugaban Kasar Brazil Rike Mukamin Siyasa
Tsohon shugaban kasar Brazil, Jair Bolsonaro, ya bayyana hukuncin da kotun kolin kasar ta yanke na dakatar da shi daga rike mukamin gwamnati har zuwa 2030 a matsayin cin amana. Kotun ta same shi da laifin yin amfani da karfin ikonsa na shugaban kasa zamanin da yake mulki. A yayin wani jawabi da ya yi ne wanda aka yada ta talabijin a watan Yuli na bara, inda a lokacin ya nuna shakku kan sahihancin tsarin zaben kasar ta hanyar kwamfuta ba tare da ya nuna wata sheda mai karfi ta…
Cigaba Da KarantawaHajjin Bana: Tsananin Zafin Rana Na Jikkata Mahajjata
Hukumar lafiya ta Saudiyya ta ce akalla mahajjata bakwai ne suka mutu sakamakon tsananin zafin rana da ake fuskanta a ƙasar, wanda ya haura maki 40 a ma’aunin salshiyos. Mai magana da yawun ma’aikatar ya ce a ranar Laraba kaɗai an samu mutum 2200 da zafin ranar ya yi musu illa, ciki har da fiye da mutum 250 da zafin ya kayar da su. Rahotanni dai sun bayyana cewar hajjin Bana ya samu karbuwar Mahajjata masu yawa wanda ba a samu ba a tarihi a baya, inda aka ƙiyasta cewa…
Cigaba Da KarantawaKetare: Barayi Sun Sace Kuros Din Fafaroma
‘Yan sandan ƙasar Jamus, a ranar Talata, sun bayyana cewa an sace kuros ɗin da tsohon Fafaroma, Benedict XVI, ya saba sanyawa a ƙirjinsa daga wata coci da ke kudancin ƙasar. An ce Fafaroma Benedict ya sadaukar da kuros ɗin da aka sace ga wata coci da ke mahaifarsa, wato Bavaria da ke ƙasar Jamus, kamar yadda ABC News ta wallafa. Barayin sun haɗa da satar kuɗi baya ga kuros ɗin Yan sandan sun bayyana cewa barayin da ba a san ko su waye ba, sun tafka mummunar satar ne…
Cigaba Da KarantawaAn Kaddamar Da Ranar Yaki Da Kyamatar Addinin Musulunci A Duniya
Rahotannin dake shigo mana daga birnin New York na ƙasar Amurka na bayyana cewar Majalisar dinkin duniya ta gudanar da bikin ranar yaki da kyamar addinin Musulunci karon farko a tarihi. An dai gudanar da gagarumin biki a babban dakin taro dake shalkwatar majalisar dinkin duniyar da ke New York ta Amurka. Kamar dai yadda fassara ke nunawa, Kyamar addinin Musulunci na nuna jin tsoron Mabiya addinin ko nuna musu wariya ko kuma fargabar cutarwa daga gare su ko kuma alakanta su da ta’addanci. Manema labaran da suka halarci gagarumin bikin sun…
Cigaba Da KarantawaAn Kaddamar Da Ranar Yaki Da Kyamatar Addinin Musulunci A Duniya
Rahotannin dake shigo mana daga birnin New York na ƙasar Amurka na bayyana cewar Majalisar dinkin duniya ta gudanar da bikin ranar yaki da kyamar addinin Musulunci karon farko a tarihi. An dai gudanar da gagarumin biki a babban dakin taro dake shalkwatar majalisar dinkin duniyar da ke New York ta Amurka. Kamar dai yadda fassara ke nunawa, Kyamar addinin Musulunci na nuna jin tsoron Mabiya addinin ko nuna musu wariya ko kuma fargabar cutarwa daga gare su ko kuma alakanta su da ta’addanci. Manema labaran da suka halarci gagarumin bikin sun…
Cigaba Da KarantawaAn Kaddamar Da Ranar Yaki Da Kyamatar Addinin Musulunci A Duniya
Rahotannin dake shigo mana daga birnin New York na ƙasar Amurka na bayyana cewar Majalisar dinkin duniya ta gudanar da bikin ranar yaki da kyamar addinin Musulunci karon farko a tarihi. An dai gudanar da gagarumin biki a babban dakin taro dake shalkwatar majalisar dinkin duniyar da ke New York ta Amurka. Kamar dai yadda fassara ke nunawa, Kyamar addinin Musulunci na nuna jin tsoron Mabiya addinin ko nuna musu wariya ko kuma fargabar cutarwa daga gare su ko kuma alakanta su da ta’addanci. Manema labaran da suka halarci gagarumin bikin sun…
Cigaba Da KarantawaKetare: An Dakatar Da Ayyukan Ceto A Kasar Turkiyya
Hukumomi a Turkiyya sun ce sun dakatar da ayyukan ceto a dukkan wuraren da girgizar ƙasa ta afku a ƙasar, ban da wuri biyu, yayin da ake fargabar ba za a sake ceto wasu da rai ba. Tun daga safiyar Asabar ba a sake samun wani da rai ba daga ɓaraguzan gine-ginen da suka rushe. An ci gaba da aikin neman masu rai a wuraren da lamarin ya fi ƙamari na Kahramanmaras da Htay, amma za a tsagaita aikin a can ɗin ma a yau Lahadi. Da yake ziyara a…
Cigaba Da KarantawaKetare: An Dakatar Da Ayyukan Ceto A Kasar Turkiyya
Hukumomi a Turkiyya sun ce sun dakatar da ayyukan ceto a dukkan wuraren da girgizar ƙasa ta afku a ƙasar, ban da wuri biyu, yayin da ake fargabar ba za a sake ceto wasu da rai ba. Tun daga safiyar Asabar ba a sake samun wani da rai ba daga ɓaraguzan gine-ginen da suka rushe. An ci gaba da aikin neman masu rai a wuraren da lamarin ya fi ƙamari na Kahramanmaras da Htay, amma za a tsagaita aikin a can ɗin ma a yau Lahadi. Da yake ziyara a…
Cigaba Da KarantawaSaudiyya: Sheikh Shuraim Ya Ajiye Limancin Ka’abah
Rahotannin dake shigo mana daga ƙasar Saudiyya na bayyana cewar Limamin din-din-din na masallacin Makka Sheikh Saud Ash Shuraim ya ajiye aikin limancin masallaci. Cikin wata sanarwa da shaifin Haramain Sharifainya fitar a shafunsa na sada zumunta, ya ce Shuraim ya yi murabus ɗin ne bayan shafe shekaru 32 yana gudanar da aikin limanci. Imam Shuraim ya ce wasu dalilansu na kai da kai ne suka sanya shi ajiye maƙamin shugabancin limanci. Zai iya komawa ya ci gaba da jagoranin sallar tarawihi a matsayin baƙon limami, wanda za a sanar da…
Cigaba Da Karantawa