Rahotannin dake shigo mana daga birnin New York na Æ™asar Amurka na bayyana cewar Majalisar dinkin duniya ta gudanar da bikin ranar yaki da kyamar addinin Musulunci karon farko a tarihi. An dai gudanar da gagarumin biki a babban dakin taro dake shalkwatar majalisar dinkin duniyar da ke New York ta Amurka. Kamar dai yadda fassara ke nunawa, Kyamar addinin Musulunci na nuna jin tsoron Mabiya addinin ko nuna musu wariya ko kuma fargabar cutarwa daga gare su ko kuma alakanta su da ta’addanci. Manema labaran da suka halarci gagarumin bikin sun…
Cigaba Da KarantawaCategory: Ketare
Ketare
An Kaddamar Da Ranar Yaki Da Kyamatar Addinin Musulunci A Duniya
Rahotannin dake shigo mana daga birnin New York na Æ™asar Amurka na bayyana cewar Majalisar dinkin duniya ta gudanar da bikin ranar yaki da kyamar addinin Musulunci karon farko a tarihi. An dai gudanar da gagarumin biki a babban dakin taro dake shalkwatar majalisar dinkin duniyar da ke New York ta Amurka. Kamar dai yadda fassara ke nunawa, Kyamar addinin Musulunci na nuna jin tsoron Mabiya addinin ko nuna musu wariya ko kuma fargabar cutarwa daga gare su ko kuma alakanta su da ta’addanci. Manema labaran da suka halarci gagarumin bikin sun…
Cigaba Da KarantawaAn Kaddamar Da Ranar Yaki Da Kyamatar Addinin Musulunci A Duniya
Rahotannin dake shigo mana daga birnin New York na Æ™asar Amurka na bayyana cewar Majalisar dinkin duniya ta gudanar da bikin ranar yaki da kyamar addinin Musulunci karon farko a tarihi. An dai gudanar da gagarumin biki a babban dakin taro dake shalkwatar majalisar dinkin duniyar da ke New York ta Amurka. Kamar dai yadda fassara ke nunawa, Kyamar addinin Musulunci na nuna jin tsoron Mabiya addinin ko nuna musu wariya ko kuma fargabar cutarwa daga gare su ko kuma alakanta su da ta’addanci. Manema labaran da suka halarci gagarumin bikin sun…
Cigaba Da KarantawaKetare: An Dakatar Da Ayyukan Ceto A Kasar Turkiyya
Hukumomi a Turkiyya sun ce sun dakatar da ayyukan ceto a dukkan wuraren da girgizar Æ™asa ta afku a Æ™asar, ban da wuri biyu, yayin da ake fargabar ba za a sake ceto wasu da rai ba. Tun daga safiyar Asabar ba a sake samun wani da rai ba daga É“araguzan gine-ginen da suka rushe. An ci gaba da aikin neman masu rai a wuraren da lamarin ya fi Æ™amari na Kahramanmaras da Htay, amma za a tsagaita aikin a can É—in ma a yau Lahadi. Da yake ziyara a…
Cigaba Da KarantawaKetare: An Dakatar Da Ayyukan Ceto A Kasar Turkiyya
Hukumomi a Turkiyya sun ce sun dakatar da ayyukan ceto a dukkan wuraren da girgizar Æ™asa ta afku a Æ™asar, ban da wuri biyu, yayin da ake fargabar ba za a sake ceto wasu da rai ba. Tun daga safiyar Asabar ba a sake samun wani da rai ba daga É“araguzan gine-ginen da suka rushe. An ci gaba da aikin neman masu rai a wuraren da lamarin ya fi Æ™amari na Kahramanmaras da Htay, amma za a tsagaita aikin a can É—in ma a yau Lahadi. Da yake ziyara a…
Cigaba Da KarantawaSaudiyya: Sheikh Shuraim Ya Ajiye Limancin Ka’abah
Rahotannin dake shigo mana daga Æ™asar Saudiyya na bayyana cewar Limamin din-din-din na masallacin Makka Sheikh Saud Ash Shuraim ya ajiye aikin limancin masallaci. Cikin wata sanarwa da shaifin Haramain Sharifainya fitar a shafunsa na sada zumunta, ya ce Shuraim ya yi murabus É—in ne bayan shafe shekaru 32 yana gudanar da aikin limanci. Imam Shuraim ya ce wasu dalilansu na kai da kai ne suka sanya shi ajiye maÆ™amin shugabancin limanci. Zai iya komawa ya ci gaba da jagoranin sallar tarawihi a matsayin baÆ™on limami, wanda za a sanar da…
Cigaba Da KarantawaRasha Ta Tura ‘Yan Mata 100 Ukraine Domin Nishadantar Da Sojojinta
Shugaban kasar Rasha, Vladimir Putin ya bada umurnin tura ‘yan mata da yan gidan rawa faggen yaki domin sanyaya zukatan mazajen fama dake yaki da kasar Ukraine. Wannan na cikin shirin murnar cika shekara guda da fara yakin Rasha da Ukraine. An umurci kwamandojin su shirya sharholiya wa jami’an Sojojin. Sama da yan mata 100 za’a tura cikin jirage a Donbas inda za’a kwashe kwanaki biyar ana hutu da sharholiya. Wani jami’in sojan Rasha mai matsayin Kanar ya bayyana hakan a shafin ra’ayi da sada zumunta. Sojan wanda aka yiwa…
Cigaba Da KarantawaShugaban Rasha Ya Bada Umarnin Tsagaita Wuta A Yaki Da Ukraine
Shugaban Rasha Vladimir Putin ya bayar da umurnin tsagaita buÉ—e wuta na sa’a 36 a Ukraine, farawa daga gobe Juma’a. Umurnin tsgaita buÉ—e wutar da zai fara aiki daga 12 na dare agogon Moscow, na zuwa lokacin da kiristoci ‘yan darikar Orthodox a Æ™asar Rasha ke bikin kirsimeti. Putin ya bukaci Ukraine da ta yi na’am da hakan, amma Kyiv ta mayar da martani nan take na yin watsi da bukatar. Umurnin mista Putin na zuwa ne bayan da shugaban cocin ‘yan darikar Orthodox a Rasha, Patriarch Kirill ya bukaci…
Cigaba Da KarantawaShugaban Rasha Ya Bada Umarnin Tsagaita Wuta A Yaki Da Ukraine
Shugaban Rasha Vladimir Putin ya bayar da umurnin tsagaita buÉ—e wuta na sa’a 36 a Ukraine, farawa daga gobe Juma’a. Umurnin tsgaita buÉ—e wutar da zai fara aiki daga 12 na dare agogon Moscow, na zuwa lokacin da kiristoci ‘yan darikar Orthodox a Æ™asar Rasha ke bikin kirsimeti. Putin ya bukaci Ukraine da ta yi na’am da hakan, amma Kyiv ta mayar da martani nan take na yin watsi da bukatar. Umurnin mista Putin na zuwa ne bayan da shugaban cocin ‘yan darikar Orthodox a Rasha, Patriarch Kirill ya bukaci…
Cigaba Da KarantawaKetare: Dubai Ta Soke Harajin Barasa
Gwamnatin Dubai ta soke haraji na kashi 30 cikin 100 a kan barasa domin bunÆ™asa harkokin yawon buÉ—e ido a Æ™asar. Har ila yau, Dubai za ta soke biyan kudaden lasisin barasa, ta yadda za ta saukaka samun lasisin ya zamto a kyauta ga masu shan barasar a Hadaddiyar Daular Larabawa. Tare da bunkasar tattalin arziki ta hanyar yawon shakatawa, Dubai na É—aya daga cikin biranen da aka fi ziyarta a cikin UAE da kuma duniya baki daya. Matakin na baya-bayan nan dai wani yunkuri ne da gwamnatin kasar ta…
Cigaba Da KarantawaAn Kama Wadanda Suka Yi Murnar Shiga Sabuwar Shekarar 2023 A Iran
Rundunar ‘yan sandan Iran ta kama wasu ‘yan Æ™wallon Æ™afar Æ™asar bisa zarginsu da shirya bikin shiga sabuwar shekara a birnin Tehran na Æ™asar, kamar yadda kamfanin dillancin labaran Æ™asar ya ruwaito. Wasu daga cikin waÉ—anda aka kaman sun haÉ—ar da tsoffin ‘yan wasa da kuma ‘yan wasan da ke taka-leda a yanzu. Kamfanin dillancin labaran Æ™asar na Tasnim bai bayyana sunayen ‘yan Æ™wallon da aka kaman ba, bai kuma yi Æ™arin bayani game da Æ™ungiyoyin da ‘yan wasan ke taka wa leda ba. Rahotonni sun ce wasu daga cikin…
Cigaba Da KarantawaIran Ta Damke Shahararriya Jarumar Fina-Finan Kasar
An kama tauraruwar fim Taraneh Alidoosti a Iran yayin da zanga-zangar Æ™in jinin gwamnatin Æ™asar da ake yi ta shiga wata na huÉ—u. Kamfanin dillancin labarai na kasar ya ce an kama jarumar ne bayan ta wallafa wani sako da hukumomi suka kira na Æ™arya da kuma Æ™okarin tunzira masu zanga-zanga a shafinta na sada zumunta. Shahararriyar da ta samu lambobin yabo da dama ta yi Allah-wadai da hukuncin kisan da aka yanke wa wani mai zanga-zanga a farkon watan nan. A makonnin baya, ‘yar fim É—in ta sanya wani…
Cigaba Da KarantawaJajirtaccen Shugaba: Kasar Guinea Bissau Za Ta Karrama Buhari
Gwamnatin Guinea Bissau za ta karrama shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari da lambar girmama mafi a kasar. Za ta karrama shugaba Buharin ne bisa la’akari da gudummuwar da yake bayarwa wajen daidaitawa da bunkasa demokuradiyya a shiyyar Afirka ta yamma. Shugaban kasar Guinea Bissau, Umaro Sissoko Embalo shi ne zai lika wa shugaba Buharin lambar yabon, a wani gagarumin biki da aka shirya a kasar. Wata sanarwar da mai taimaka wa shugaban Najeriya a kan harkar yada labarai, Mallam Garba Shehu ya fitar ta ce gwamnatin Guinea Bissau din ta yanke…
Cigaba Da KarantawaMiliyoyin Yara Na Fuskantar Yunwa A Kasar Habasha – UNICEF
Asusun kula da Æ™ananan yara na Majalisar ÆŠinkin Duniya ya ce mummunan fari da ba taÉ“a gani ba cikin gomma shekaru ya jefa miliyoyon yara cikin matsalar rashin abinci da ruwan sha a Æ™asar Habasha wato Ethiopia. A wani saÆ™o da UNICEF É—in ya wallafa a shafinsa Tuwita ya ce da yawa daga cikin yaran na cikin hatsarin mutuwa sakamakon cutar cutar Tamowa. Yankin gabashin Afirka na fama da mummnan farin da ba a taÉ“a gani ba cikin gwamman shekaru, bayan da aka kwashe damina biyar ba tare da samun…
Cigaba Da KarantawaAbin Da Na Shaidawa Sarki Charles A Ziyarar Da Na Kai – Buhari
Shugaba Muhammadu Buhari ya ce a lokacin ganawa da Sarki Charles na III, a fadar Buckingham ya shaida masa cewa ba shi da gida kan sa a Burtaniya. A lokacin ganawa da ‘yan jarida bayan ganawa da sarkin mai shekara 73, ya ce sarkin ya tambaye shi ne ko yana da gidan kansa a Burtaniya. Buhari ya ce makusudin ziyara ita ce tattaunawa kan alaka tsakanin kasashen biyu ta fuskar kasuwanci da diflomasiyya. Ya ce an tsara ganawar ta su ce a baya a Kigali tun kafin ya zama sarki,…
Cigaba Da KarantawaKetare: Ukraine Ta Gargadi Iran Kan Goyon Bayan Rasha
Gwamnatin kasar Ukraine ta gargaÉ—i da kakkausan harshe ga Æ™asar Iran da cewa ‘asarar’ da za ta tafka sakamakon goya wa Rasha baya a yaÆ™in da take a Ukraine ya fi ‘ribar’ da za ta samu na yin hakan. GargaÉ—in na zuwa ne bayan da a karon farko Iran ta amince cewa ta sayar wa da Rasha jirage marasa matuÆ™a, to sai dai tana mai cewa ta yi hakan ne tun kafin fara yaÆ™in Ukraine. Ƙasashen yamma na zargin Rasha da amfani da jirage marasa matuÆ™a na Iran wajen kai…
Cigaba Da KarantawaKetare: Adadin Wadanda Suka Mutu A Turmutsitsin Koriya Sun Doshi 200
Mutum aÆ™alla 154 ne suka mutu ranar Asabar a birnin Seoul na Koriya ta Kudu sakamakon turereniyar da ta faru a bikin Halloween, a cewar ‘yan sandan birnin. Cikin mutanen da suka mutu, 98 mata ne da kuma maza 56. ‘Yan sanda sun tantance 153 daga cikinsu kuma sun sanar da iyalansu, kamar yadda rahoton kamfanin labarai na Yonhap ya ruwaito. Ana ci gaba da tantance mamaci É—aya, yayin da wasu 133 suka ji raunuka, a cewar hukumar kashe gobara.
Cigaba Da KarantawaDuniya Na Cikin Yanayi Mafi Muni A Tarihi – Shugaban Rasha
Shugaban Rasha Vladimir Putin ya ce duniya bata taba samun kanta cikin mawuyacin hali ba tun bayan yakin duniya na biyu kamar a wannan karon. A jawabinsa Putin ya zargi kasashen Yamma da kokarin tursasa wa duniya siyasarsu da al’adunsu. Ya ce kasashen Turan suna so kowa ya bi salon yadda suke gudanar da rayuwa ko yana so ko baya so, wanda kuma hakan a cewarsa mulkin mallaka ne. Putin ya ce su ne suka haddasa yakin da ke faruwa a Ukraine, kuma yana da yakinin a karshe Amurka da…
Cigaba Da KarantawaSudan Za Ta Binciki Musabbabin Rikicin Hausawa Da Kabilun Kasar
Hukumomin sojin kasar Sudan sun kaddamar da wani kwamiti da zai gudanar da bincike kan rigingimun da suka haddasa kashe-kashe a jihar Blue Nile da ke kudancin kasar. Shafin intanet na kafar yaÉ—a labaran Æ™asar wato Suna ya ruwaito cewa rikicin ya yi sanadiyyar rayuka kusan 200 tare da raba dubbai da muhallansu. Kashe-kashen ya biyo bayan rikici tsakanin Hausawa da wasu Æ™abilun Æ™asar, wanda ya Æ™ara zafafa a makon da ya gabata. Mai magana da yawun sojin kasar kanar Nabil Abdullah ya ce kwamitin da aka kafa zai yi…
Cigaba Da KarantawaSama Da Mutum 200 Aka Kashe A Rikicin Hausawa Da Kabilun Sudan
Rahoton dake shigo mana daga birnin Khartum na kasar Sudan na bayyana cewar Hukumomi a kasar ta Sudan sun ce yawan mutanen da suka mutu a rikicin Æ™abilanci da ake yi a kudancin kasar tsakanin Hausawa da ‘yan kabilar Berta ya Æ™aru zuwa 200. Wani shugaban al’umma a Jihar Blue Nile ya ce an yi kashe-kashen ne a kauyuwa uku, inda ya yi kira ga kungiyoyin agaji da su taimaka wajen binne gawarwakin wadanda suka rasu. Rahotanni na cewa rikici tsakanin Hausawa da Berta ya É“arke ne kan gonaki. A…
Cigaba Da Karantawa