Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Babban bankin Najeriya CBN ya ce ba gudu ba ja da baya game da wa’adin da ya sanya na daina amfanin da tsoffin takardun kuÉ—in Æ™asar daga ranar 31 ga watan Janairu. Gwamnan babban bankin, Godwin Emefiele ne ya bayyana haka bayan ganawar kwamitin babban bankin kan tsare-tsaren kuÉ—i. Mista Emefiele ya jaddada cewa babban bankin ya bayar da wadataccen lokaci ga Æ´an Æ™asar da su mayar da tsoffin kuÉ—adensu zuwa bankunan Æ™asar domin musanya su da sabbi. Gwamnan…
Cigaba Da KarantawaCategory: Labaru
Labaru
2023: Jama’ar Karamar Hukumar Sanga Sun Yi Mubaya’a Ga Sanata Uba Sani
Sakon Sanata Uba Ga Alummar Sanga: Ku Zabi APC Daga Sama Har Kasa Dan takarar gwaman jihar Kaduna a jamiyyar APC Sanata Uba Sani ya bukaci masu jefa kuri’a a jihar da su zabi jam’iyyar APC daga sama har kasa. Sanata Uba Sani ya kara da cewa, yana da tabbacin cewa, yan takarar jam’iyyar APC ne zasu inganta rayuwar Al’umma. Uba Sani ya yi wannan kiran ne a garin Gwantu da ke karamar hukumar Sanga a lokacin da ya gana da al’ummar yankin. Dan takarar wanda yake kan zagaye na…
Cigaba Da KarantawaHar Yanzu Ba Mu Ayyana Dan Takarar Da Za Mu Goyi Baya Ba – Dattawan Arewa
Kungiyar dattawan Arewa ta bayyana dalilan da ya sa har yanzu bata bayyana zabinta cikin yan takarar kujerar shugaban kasa a zaben da zai gudana watan gobe ba. Za’a gudanar da zaben shugaban kasan Najeriya ranar 25 ga Febrairu, 2023. Wadanda ake yiwa kallon cikinsu daya zai lashe zaben shugaban kasan sun hada Peter Obi (Labour Party), Bola Tinubu (All Progressives Congress) , Atiku Abubakar (Peoples Democratic Party) da Rabiu Kwankwaso (New Nigeria Peoples Party). Mai magana da yawun dattawan Arewa, Hakeem Baba-Ahmed, ya ce ba zasu yi gaggawan ayyana…
Cigaba Da KarantawaBuhari Ya Gaza Gaba Daya A Mulki – Kungiyar SERAP
Kungiyar nan mai rajin tabbatar da adalci a tsakanin yan kasa SERAP, ta gano wasu cin hanci da aka tafaka a ma’akatun ruwa, Lafiya da kuma ilimi, sannan ta roki shugaba Buhari da yai bincike akan ma’aikatun sabida alkawarin da yayi. Kungiyar ta gabatar da wannan batun ne a lokacin da take zantawa da manema labarai kan alkwarurrukan da Shugaba Buhari ya kasa cika su a birnin tarayya Abuja. “Gwamnatin Buhari ta gaza wajen yakar cin hanci da rashawa, girmamma doka da oda, samar da abubuwan more rayuwa da sauran…
Cigaba Da KarantawaZaben 2023: Mu Jingine Kabilanci Mu Zabi Cancanta – Sarkin Musulmi
Sarkin Musulmai kuma shugaban majalisar koli ta harkokin addinin Musulunci a Najeriya, Alhaji Sa’ad Abubakar III, ya shawarci ‘yan Najeriya game da zaben 2023, inda ya bukaci ‘yan Najeriya su natsu a zabe mai zuwa, su zaÉ“i shugabanni masu kyawawan halaye. Sultan ya yi wannan kira ne ranar Alhamis yayin da yake jawabi ga mahalarta taron majalisar kula da albarkatun ruwa ta kasa (NCWR) a jihar Sakkwato. Sarkin Musulmin ya bayyana cewa babban zaÉ“e na Æ™ara matsowa kuma ‘yan Najeriya na bukatar su sa wayewa da basira wajen amfani da…
Cigaba Da KarantawaZa Mu Hukunta Bankuna Masu Bayar Da Tsoffin Kudi – CBN
Labarin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewa duk da wa’adin da babban bankin kasa CBN ya dauka na daina amfani da tsoffin kudade na matsowa, bankunan kasar nan ba sa zuwa karbar sabbin kudin da aka buga, a cewar babban bankin. CBN ya ce ya sha rokon bankunan kasar nan da su zo su dauki sabbin kudaden amma ba sa zuwa gaba daya maimakon haka suna cigaba da ba ‘yan Najeriya tsoffin kuÉ—in. A shekarar 2022, CBN ya sanar da yin sabbin kudaden Naira da suka…
Cigaba Da KarantawaBabban Sifeton ‘Yan Sanda Ya Raba Biliyan 13 Ga Iyalan ‘Yan Sanda Da Suka Mutu A Bakin Aiki
Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar babban Sifeton ‘yan sandan Najeriya Usman Alkali Baba ya fara raba cekin kudi na inshorar jami’an da suka rasa rayukansu a bakin aiki, da kuma waÉ—anda suka rasa wasu gaÉ“oÉ“insu a yayin aiki. Kudin za a raba su ne ga iyalai kimanin dubu bakwai wadanda suka rasa ‘yan uwansu ko kuma suka jikkata a bakin aiki ko wadanda suka rasa gaɓɓansu yayin aiki tsakanin shekarar 2012 zuwa 2020 wanda sun haura naira biliyan 13. Usman Baba ya ce an…
Cigaba Da KarantawaBauchi: Na Dauki Fiye Da Mutum Dubu Aiki – Gwamna Bala
Daga Adamu Shehu A ci gaba kamfen na neman sake darewa kan kujerar gwamna a karo na biyu Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Mohammed yace a lokacin da yake aikin gwamnati da majalisar dattijai zuwa Minista da Kuma zuwa yanzu da yake kan karagar gwamna ya dauki akalla mutanen fiye da dubu aiki a dukkan fadin Najeriya. Gwamnan yayi wan nan furucin ne a wajen gangamin kampen na zaben dubu biyu da ashirin da uku 2023 dake tafe a karamar hukumar Gyade na yankin arewacin jihar Bauchi Bala Mohammed wanda ke…
Cigaba Da KarantawaAn Kara Wa’adin Shugabancin Babban Sifeton ‘Yan Sanda
Ministan harkokin ‘yan sanda Mohammed Maigari Dingyadi, ya ce babban sifeton ‘yan sandan Æ™asar Usman Baba Alkali, ba zai yi ritaya a lokacin tsakiyar zaÉ“ukan Æ™asar da ke tafe, kamar yadda ake tsammani. Ministan na wannan maganar ne yayin da yake amsa tambayar manema labarai a fadar gwamnatin Æ™asar jim Æ™adan bayan kammala taron majalisar zartawar Æ™asar. Dingyadi – wanda ya ce tuni babban sifeton ‘yan sandan ya karÉ“i takardar tsawaita aikinsa – ya Æ™ara da cewa sabuwar dokar aikin ‘yan sanda ta 2020 ta sauya tsarin ritayar sifeton ‘yan…
Cigaba Da KarantawaMa’adinan Karkashin Kasa Dake Arewa Ne Silar Ta’addanci A Yankin – Kwankwaso
ÆŠan takarar shugaban kasa a inuwar Jam’iyyar NNPP, Rabiu Kwankwaso, yace fafutukar neman ma’adan kasa ne asalin abinda ya haifar da ta’addanci a arewa maso yamma da arewa maso gabas. Kwankwaso ya bayyana haka ne yayin da yake jawabi a Chatham House da ke birnin Landan na Æ™asar Burtaniya ranar Laraba, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito. Tsohon gwamnan jihar Kano kuma tsohon Ministan tsaro yace mutane daga ciki da wajen Najeriya ke “Satar” ma’adanai shiyasa yaÆ™i ya turnuke yankunan. “A Æ™asata Najeriya muna da tsarin lada da kuma tsarin…
Cigaba Da KarantawaKa Da Ku Sake Zabar Mijina Idan Ya Gaza A Zangon Farko – Matar Tinubu
Rahoton dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Matar dan takarar shugaban kasa a inuwar jam’iyyar APC, Oluremi Tinubu, ta shawarci ‘yan Najeriya su fatattaki Mijinta daga gadon mulki bayan shekaru hudu idan har aka zabe shi bai yi abinda ya dace ba. Tinubu ta yi wannan furuci ne a Ralin mata na tallata Tinubu/Shettima a shiyyar kudu maso gabas wanda ya gudana a Owerri, babban birnin jihar Imo. “Mu jingine batun addini a gefe, ni kirista ce shin kun taba tunanin watarana za’a jaraba tikitin Kirista…
Cigaba Da KarantawaBuhari Ya Dawo Najeriya Bayan Halartar Taro A Murtaniya
Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Shugaban Æ™asa Muhammadu Buhari ya koma gida bayan halartar taron zaman lafiya karo na uku da Æ™ungiyar zaman lafiya ta Afirka ta gudanar. A lokacin halartar taron da aka gudanar a Mauritaniya, shugaba Buhari ya bayyana yadda gwamnatinsa ta kashe kuÉ—aÉ—e masu yawa wajen sake Æ™wato garuruwan da ke hannun mayaÆ™an Boko Haram a jihohin Borno da Yobe da Adamawa. Haka kuma shugaba Buhari ya É—ora alhakin rashin daidaitar al’amuran tsaro a Æ™asar da ma yankin tafkin Chadi kan…
Cigaba Da KarantawaMajalisar Dinkin Duniya Ta Yi Gargadi Kan Yiwuwar Samun Rikici A Zaben 2023
Majalisar Dinkin Duniya da Kungiyar BunÆ™asa Tattalin Arzikin Ƙasashen Afirka ta Yamma ECOWAS, sun gargaÉ—i Najeriya kan batun haddasa rikici a zaÉ“en Æ™asar na 2023 da ke tafe. Sun bayyana hakane a wani taron tattaunawa da kungiyar shiga tsakani na jam’iyyu da masu ruwa da tsaki da suka fito daga yankin arewa ta tsakiya da arewa maso gabas kan kaucewa tada fitina a Jos, babban birnin jihar Filato a ranar Talata. Majalisar Dinkin Duniya ta ce muddin ba a É—auki mataki ba, za a iya samun rashin zaman lafiya a…
Cigaba Da KarantawaKotun Tarayya Ta Bada Umarnin Kama Shugaban PDP Kan Sauya Dan Takara A Borno
Babbar kotun tarraya dake Abuja ta bukaci akama shugaban jmaiiyar PDP da Farfesa Iyochia Ayu da Wani Dan Jamiyyar PDP Muhd Umara Kumalia akan zargin yin takardun bogi wadadan suka Kai ga sauya Asalin Dan takaran Dan majalisar Dattawa a shiyyar Borno ta tsakiya Hon Jibrin Tatabe. Kotun ta ce abinda shugaban Jamiyar PDP da wasu shugabannin Jamiyar ya saba kaidar da kundin TSARIN Mulkin PDP, Wanda ya kamata a hukuntasa kamar yadda Doka ta tanadar. A wani bangare ita ma Babbar tarayya dake Maiduguria ajihar Borno, ta tabbata da…
Cigaba Da KarantawaHukumar Kwastam Ta Yi Nasarar Kama Tulin Kakin Soji Da Na ‘Yan Sanda
Rahoton dake shigo mana daga birnin Ikko na Jihar Legas na bayyana cewar Hukumar Kwastam ta yi nasarar kame wasu tufafin sojoji da na ‘yan sanda da aka shigo dasu kasar. Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, an kama kayan ne a filin jirgin saman Murtala Muhammad da ke Legas, kamar yadda BBC ta ruwaito. A cewar rahoto, an yi fasa-kwabrin kayan ne daga kasar Afrika ta Kudu kuma sun shigo ne ba bisa ka’ida ba. Mai magana da yawun hukumar Bello Kaniyal Dangaladima ne ya bayyana hakan ga…
Cigaba Da KarantawaAtiku Cikakken Makaryaci Ne – Tsohuwar Ministar Ilimi
Tsohuwar ministar ilimi a karkashin gwamnatin tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo Oby Ezekwesili ta bukaci Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na PDP ya daina yi wa mutane ‘karya’ a yayin yaÆ™in neman zaÉ“e. Tsohuwar ministar ta furta hakan ne yayin martani kan ikirarin da tsohon shugaban kasar ya yi a shafinsa na Twitter na cewa shine ya jagoranci tawagar tattalin arziki karkashin gwamnatin Obasanjo. Obi, wacce ta yi aiki a matsayin minista yayin da Atiku ke mataimakin shugaban kasa karkashin gwamnatin Obasanjo tsakanin 1999 zuwa 2007, ta ce dan…
Cigaba Da KarantawaGwamnan Babban Banki Zai Gurfana Kotu Yau Laraba
Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar wasu jami’an ‘yan sanda sun ziyarci gidan gwamnan babban banki CBN, suna sanya ido saboda wasu manyan dalilai masu karfi. A cewar rahoton jaridar Punch, wakilin jaridar ya ga jami’ai sama da 10 na sintiri a gidan da misalin karfe 8:40 na dare a ranar Talata. An ga suna ta kai komo ne a gidan gwamnan, Godwin Emefiele mai lamba 8 a titin Colorado da ke Maitama a Abuja. Wata majiya mai karfi daga hukumar ‘yan sanda ta bayyanawa…
Cigaba Da KarantawaGwamnatin Tarayya Ta Kammala Rijistar Sabuwar Kungiyar Malaman Jami’a
Gwamnatin tarayyar ta kammala yi wa sabuwar Æ™ungiyar malaman jami’o’i ta Æ™asar mai suna ‘Congress of University Academics’ (CONUA). Ministan Æ™wadago na Æ™asar Dakta Chris Ngige, ne ya bayyana haka ga manema labarai jim Æ™adan bayan tattaunawar sirri da shugabannin sabuwar Æ™ungiyar Æ™arÆ™ashin jagorancin shugabanta Niyi sunmonu. Ministan ya kuma gargaÉ—i sabuwar Æ™ungiyar da cewa kada ta É—auki hanyar da takwararta ta ‘Academic Staff Union of Universities’ (ASUU). ta bi Ya umarci Æ™ungiyar da ta yi aiki a duka jami’o’in Æ™asar ba tare da fargabar kowa ba, yana mai cewa…
Cigaba Da KarantawaZa Mu Yi Keke Da Keke A Babban Zabe Dake Tafe – INEC
Shugaban Hukumar ZaÉ“e mai zaman kanta ta Æ™asa Farfesa Mahmood Yakubu ya ce hukumarsa a shirye take game da zuwa zaÉ“en zagaye na biyu na shugaban Æ™asar idan har ba a samu wanda ya yi nasara a zagayen farko ba. Farfesa Yakubu ya bayyana hakan ne a lokacin da yake jawabi kan shirye-shiryen hukumar na tunkarar babban zaÉ“en Æ™asar da ke tafe a Chatham House da ke birnin Landan a Birtaniya. Ya Æ™ara da cewa a INEC ta yi shirin yiyuwar zuwa zagaye na biyu a zaÉ“en shugaban Æ™asar, kamar…
Cigaba Da KarantawaZa Mu Yi ƘeÆ™e Da ƘeÆ™e A Babban ZaÉ“e Dake Tafe – INEC
Shugaban Hukumar ZaÉ“e mai zaman kanta ta Æ™asa Farfesa Mahmood Yakubu ya ce hukumarsa a shirye take game da zuwa zaÉ“en zagaye na biyu na shugaban Æ™asar idan har ba a samu wanda ya yi nasara a zagayen farko ba. Farfesa Yakubu ya bayyana hakan ne a lokacin da yake jawabi kan shirye-shiryen hukumar na tunkarar babban zaÉ“en Æ™asar da ke tafe a Chatham House da ke birnin Landan a Birtaniya. Ya Æ™ara da cewa a INEC ta yi shirin yiyuwar zuwa zagaye na biyu a zaÉ“en shugaban Æ™asar, kamar…
Cigaba Da Karantawa