Zababben Gwamnan jihar Kaduna Malam Uba Sani ya amince da nadin Malam Muhammad Shehu Lawal a matsayin babban sakataren yaÉ—a labarai na gwamnatinsa. A cikin wata sanarwar da zaÉ“aɓɓen Gwamnan ya fitar ya bayyana cewar nadin ya fara aiki ne tun daga ranar 23 ga watan Mayun da muke ciki. Muhammad Shehu Lawal gogagge ne kuma Ƙwararre a bangaren aikin sa a tsawon shekaru 10 da ya yi yana ayyuka daban daban ta fuskar Siyasa taimakon al’umma da sauran muhimman al’amura. Lawal wanda ake yi wa lakabi da Molash ya…
Cigaba Da KarantawaCategory: Labaru
Labaru
Sai Bayan Rantsuwa Kotu Za Ta Ci Gaba Da Shari’a Kan Nasarar Tinubu
Rahoton dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Kotun sauraron korafin zaÉ“en shugaban Æ™asa ta É—age zamanta zuwa 30 ga watan Mayu kan kalubalantar sakamakon zaÉ“en watan Fabrairu. Hakan na nufin sai an rantsar da sabon shugaban Æ™asar, Bola Tinubu, a ranar Litinin, 29 ga wata kafin ci gaba da sauraron shari’ar. Hakan ya biyo bayan kin amincewa da bukatar yaÉ—a hukuncin kotun ta talabijin da masu orafin suka shigar. Hukumar zaÉ“en Æ™asar ta sanar da Bola Ahmed Tinubu na jam’iyyar APC mai mulki a matsayin wanda…
Cigaba Da KarantawaAn Kama Fursunoni Biyu Na Kurkukun Kuje A Adamawa
Rundunan ‘yan sandan jihar Adamawa ta kama wasu mutane biyu wadanda suna ciki wadanda suka gudu daga gidan gyara hali dake Kuje a Abuja. Kakakin rundunan ‘yan sandan jihar Adamawa SP Suleiman Yahaya Nguroje ne ya sanar da haka a wata sanarwa da ya fitar wanda kuma aka rabawa manema labarai a Yola. Mutanen dai sune Atiku Ibrahim mai shakaru talatin da bakwai da haihuwa sai Adamu Ibrahim mai shekaru Arba’in da haihuwa wadanda sun gudu daga gidan gyara halin ne biyo bayan hari da aka kai a gidan yarin…
Cigaba Da KarantawaDaruruwan Matasa Za Su Samu Aiki A Matatar Mai Na – Dangote
Shugaban kamfanin ÆŠangote Group, Aliko ÆŠangote, ya ce sabuwar matatan man Fetur É—in da ya gina zata samar da, “É—umbin ayyukan yi,” ga matasan Najeriya. ÆŠangote ya bayyana haka ne ranar Litinin a Legas, a wurin bikin kaddamar da matatar man mai suna, “Dangote Petroleum Refinery and Petrochemicals.” Shugaban Najeriya mai barin gado, Muhammadu Buhari, ne ya jagoranci buÉ—e matatar man fetur É—in, wacce ake sa ran zata samar da isasshen mai ga Najeriya. Haka zalika ana tsammanin Matatar ÆŠangote zata riÆ™a aikin samar da Man Fetur, Man Dizel, Man…
Cigaba Da KarantawaIna Da Tabbacin Tinubu Zai Dora Daga Inda Muka Tsaya – Buhari
Rahotannin dake shigo mana daga Jihar Legas na bayyana cewar Shugaban Æ™asa Muhammadu Buhari, a ranar Litinin ya ce ya yi farin ciki da barin tattalin arziÆ™in Najeriya a hannun Æ™wararru. Shugaban mai barin gado ya bayyana haka ne a jawabin da ya yi a wajen Æ™addamar da matatar man Dangote a Legas. “Wannan babbar masana’anta da muke Æ™addamarwa a yau misali ce Æ™arara na abin da za a iya samu idan aka Æ™arfafawa ‘yan kasuwa gwiwa da tallafa musu da kuma idan aka samar da yanayin da mutane za…
Cigaba Da KarantawaHujjojin Cancantar Abdulaziz Yari A Mukamin Shugaban Majalisar Dattawa – Dambatta
Me ya sa har yanzu ka dage akan goyon bayan Sanata Abdulaziz Yari bayan jam’iyyar APC Ta bayyana goyon bayanta ga Sanata Akpabio? Dambatta: Da fari dai ya kamata a sani Sanata Yari É—an takara ne wanda ya fito daga shiyyar Arewa maso yamma wanda yake da tarihi na gogewa da kuma kwarewa a siyasa, Sannan abu na biyu shiyyar Arewa maso yamma bisa ga lissafin kuri’un zaÉ“e ita ce shiyyar da ta fi kowace shiyya a Æ™asar kawo yawan Ƙuri’u, domin ta samar da kaso 30 cikin 100 na…
Cigaba Da KarantawaBa Zan Daina Rusau Da Korar Ma’aikata A Kaduna Ba – El-Rufa’i
Rahotannin dake shigo mana daga Jihar Kaduna na bayyana cewar Gwamna Nasir El-Rufai ya ce ba zai gaza ba wajen cigaba da sallamar ruba-ruban ma’aikata da kuma rushe gine gine ba har zuwa ranar karshen wa’adin mulkin sa. Gwamnan, ya baiyana haka ne a yayin taron kaddamar da wani littafi da aka wallafa akan irin kokari da ya yi a kan kujerar sa ta gwamna, a lokacin da ake sauran kwanaki kadan ya bar kujerar. Littafin dai mai taken “Putting People First” ma’ana, ‘amfanar da al’uma shine mulki’, wani gogaggen…
Cigaba Da KarantawaFina-Finai: Jaruma Fati Muhammad Ta Fada Tarkon ‘Yan Damfara
Labarin dake shigo mana daga birnin Kano na bayyana mana cewar Jarumar Kannywood Fati Muhammad, ta tsinci kanta cikin wata sarÆ™aÆ™iya bayan an haÉ—a baki an yaudare ta. Wani É—an uwan jarumar ne dai ya zo mata da labarin cewa an mata sammu shiyasa abubuwa suka kwaÉ“e mata, zai haÉ—a ta da wani malami domin ya ba ta taimako. Ashe da É—an duniya zai haÉ—a ta inda suka ba ta sinadarin gusar da hankali ta sha a matsayin rubutu. Tana sha kuwa hankalinta ya yi gushe, suka yi awon gaba…
Cigaba Da KarantawaDa Izinin Ganduje Tinubu Ya Gana Da Kwankwaso – Jibrin
Honorabul Abdulmumini Jibrin, zababben dan majalisa daga Jihar Kano jigo a tafiyar Kwankwasiyya ya ce, da izinin gwamna Abdullahi Umar Ganduje zababben shugaban kasa, Bola Tinubu ya gana da sanata Rabiu Musa Kwankwaso a Faransa. A baya, rahotanninmu sun bayyana yadda Kwankwaso da Tinubu suka shafe sa’o’i hudu suna muhimmiyar ganawa a ranar Litinin din da ta gabata a kasar Faransa. Ganduje dai ya nuna damuwa game da ganawar tasu, inda yace Tinubu ya gana da Kwankwaso ne don neman madadi. A wani faifan muryar da aka yada, an ji…
Cigaba Da KarantawaAkwai Gungun ‘Yan Siyasa Dake Shirin Gudu Kafin 29 Ga Mayu – EFCC
Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Hukumar EFCC mai yaÆ™i da cin hanci da rashawa ta ce wasu ‘yan siyasa da take zargi da rashawa na Æ™oÆ™arin ficewa daga Æ™asar kafin su sauka daga mulki ranar 29 ga watan Mayu. EFCC ta bayyana hakan ne yayin da take mayar da martani ga Gwamnan Zamfara Bello Matawalle game da zargin da ya yi wa shugaban hukumar Abdulrasheed Bawa cewa ya nemi rashawar dala miliyan biyu a hannunsa – kwatankwacin naira miliyan 922. “Idan har Matawalle da…
Cigaba Da KarantawaBabu Dalilin Da Zai Sa Shugabannin Najeriya Fita Waje Neman Lafiya – Aisha Buhari
Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar maii É—akin shugaban Najeriya, Aisha Buhari, ta ce a ganinta babu buÆ™atar shugabannin Najeriya su fita waje don neman lafiya bayan kaddamar da kaddamar da asibitin fadar shugaban Æ™asa wanda ya laÆ™ume kuÉ—i naira biliyan 21. Aisha Buhari ta bayyana haka ne lokacin da bi sahun shugaba Muhammadu Buhari da sauran muÆ™arabban gwamnati wajen kaddamar da asibitin da ke cikin fadar shugaban Æ™asa a Abuja a ranar Juma’a. Matar shugaban Æ™asar Najeriyar ta faÉ—a wa manema labarai cewa ta…
Cigaba Da KarantawaKano: Dalilin Da Ya Sa Na Burma Wa ‘Yar Makwabtanmu Wuka – Fatima
’Yan sanda sun cafke matar da suke nema bisa zargin ta da burma wuka a cikin wata ’yar makwabtakanta mai shekara takwas a Jihar Kano. Kakakin Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano ya ce matar ta shaida wa masu bincike cewa ta yi haka ne domin hallaka yarinyar saboda tana zargin mahaifin yarinyar na zuga mijinta ya kara aure. Da take amsa tambayoyin ‘yan jarida a ranar Juma’a a hedikwatar runduar, wacce ake zargi ta bayyana cewar ta sayi wuka ta N300 a unguwar da ta aikata laifin, kuma ta caka…
Cigaba Da KarantawaNajeriya Ta Cimma Yarjejeniyar Dawo Da Kadarorinta Daga Saudiyya
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta cimma yarjejeniya da Æ™asar Saudiyya don ganin an kara samun nasarar kwato kadarorin gwamnati da aka sace. Shugaban hukumar Abdulrasheed Bawa, yayin rattaba hannu kan yarjejeniyar a birnin Jeddah da hukumar yaki da rashawa ta Saudiyya NAZAHA, ya ce hakan zai taimaka wajen dakile masu aikata rashawa. Abubuwa da shugaban na EFCC da tawagarsa suka tattauna a takwarorinsu na Saudiyya a ziyara da suka kai, ya hada da yadda za a kara kaimi wajen kwato kadarori da wasu ke sacewa su kai…
Cigaba Da KarantawaKaduna: El Rufa’i Zai Rushe Kamfanonin Tsohon Gwamna Makarfi
Rahoton dake shigo mana daga Jihar Kaduna na bayyana cewar Gwamnan jihar Malam Nasiru El-Rufai, ya soke lasisin haƙƙin mallaka na wasu Kamfanoni 9 mallakin tsohon gwamnan jihar, Sanata Ahmed Makarfi. An ruwaito cewa gwamna El-Rufai ya shafa wa baki É—aya kadarorin da lamarin ya shafa jan fentin da ke nuna gwamnati na shirin rushe su ba tare da wani bata lokaci ba. Bayanai sun nuna cewa tuni gwamnatin Malam El-Rufai ta aike da wasiÆ™ar soke lasisi da kuma janye haƙƙin mallaka ga shugabannin kamfanonin da lamarin ya shafa. A…
Cigaba Da KarantawaShugabancin Kasa: Na Yi Mamakin Taya Tinubu Murna Da Amurka Ta Yi – Atiku
Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar tsohon mataimakin shugaban kasa kuma ‘dan takarar jam’iyyar PDP a zaben da akayi a watan Fabarairu Atiku Abubakar ya bayyana matukar kaduwarsa da tattaunaar da Sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken yayi da zababben shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu. Wata sanarwar da ya wallafa a shafinsa na facebook, Atiku ya bayyana tattaunawar a matsayin wadda tayi hannun riga da matsayin Amurka wadda tayi suna wajen kare muradun dimokiradiya bayan gamsassun bayanan da aka yiwa kasar akan irin magudin da…
Cigaba Da KarantawaYa Kamata EFCC Ta Binciki Buhari Da Mukarrabansa – Matawalle
Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Gwamnan jihar Zamfara mai barin gado, Bello Matawalle ya bukaci hukumar EFCC mai yaki da cin hanci a Najeriya, da ta fara bincikar shugaba Buhari da manyan jami’ansa da kuma ministoci, maimakon mayar da hankali kan gwamnonin da ke barin gado. Manyan mukarabban shugaban kasar dai, sun kunshi mataimakin shugaban, da kuma mataimakan fadar shugabancin kasar da aka nada. Matawalle ya bayyana hakan ne a wata sanarwa da ya fitar inda ya nuna shakku kan dalilin da ya sa…
Cigaba Da KarantawaSabuwar Gwamnati: Kwararru Sun Yi Zama Da Sabbin Gwamnoni
An faÉ—a wa zaÉ“aɓɓun gwamnonin da za a rantsar ranar 29 ga watan Mayu a Najeriya, cewa a cikin nasarar shugabanci, akwai Æ™arasa ayyukan da magabatansu, suka faro. Matakin zai taimaka wajen tabbatar ci gaban Æ™asa da alkinta dukiyar al’umma da rage kashe kuÉ—i wajen gudanar da harkokin mulki a matakan jihohi. Wannan jan hankalin, na cikin É—umbin bayanai da shawarwari da aka gabatar wa zaÉ“aɓɓun gwamnonin Najeriya, yayin wani taron sanin makamar aiki da aka shirya musu a babban birnin Æ™asar, Abuja. Manufar taron na kwana uku, ita ce…
Cigaba Da KarantawaEFCC Da INEC Na Tattauna Batun Rashawa A Zaben 2023
Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Hukumar zaÉ“e mai zaman kanta ta Æ™asa INEC da Hukumar Yaki da Rashawa ta EFCC tare da sauran masu ruwa da tsaki sun fara wani zama domin tattauna batun rashawa da aka samu a babban zaben Najeriya na 2023. Tawagar, wadda cibiyar ‘The Conversation Africa’ ke É—aukar nauyin su kamar yadda ta tsara gudanar da irin wadannan taruka domin tattauna tsarin shugabanci. A cewar sanarwar, sauran mutanen da ake zama da su sun hada da kungiyoyin farar-hula da kungiyar…
Cigaba Da KarantawaBauchi: Kotu Ta Tsare Sheikh Dutsen Tanshi
Labarin dake shigo mana daga Jihar Bauchi na bayyana cewar wata Kotu ta tsare fitaccen Malamin addinin Musulunci na Bauchi kuma babban limamin Masallacin Jumu’a Dutsen Tanshi, Dakta Idris Abdulaziz, a gidan gyaran hali. An ruwaito cewa an tsare Malamin a gidan Yari ne bisa zargin yana amfani da wasu kalamai a karatuttukansa da ka iya tunzura jama’a. Da yake tabbatar da haka, Lauyan Malamin, Barista Umar Hassan, ya ce rundunar yan sandan Bauchi ce ta gurfanar da Dakta Idris a gaban Kotun Majistire ranar Litinin. Alkalin Kotun ya Æ™i…
Cigaba Da KarantawaBabu Abin Da Zai Hana Rantsar Da Tinubu – Shugaban ‘Yan Sanda
Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar hukumomin tsaro sun kaddamar fa farautar ’yan siyasar da ake zargi da yunkurin kawo cikas ga rantsar da shugaban kasa mai jiran gado, Bola Tinubu da mataikainsa, Kashim Shettima, a ranar 29 ga watan Mayu. Shugaban ’Yan Sandan Najeriya, Usman Baba Alkali, ya sanar a safiyar Litinin a Hedikwatar rundunar cewa suna gudanar da aikin ne da hadin gwiwar hukumomin leken asiri da sauran hukumomin tsaro. Ya ce yin hakan na muhimmanci domin dakile masu neman tayar da zaune…
Cigaba Da Karantawa