Rahotannin dake shigo mana daga Jihar Legas na bayyana cewar Shugaban Æ™asa Muhammadu Buhari, a ranar Litinin ya ce ya yi farin ciki da barin tattalin arziÆ™in Najeriya a hannun Æ™wararru. Shugaban mai barin gado ya bayyana haka ne a jawabin da ya yi a wajen Æ™addamar da matatar man Dangote a Legas. “Wannan babbar masana’anta da muke Æ™addamarwa a yau misali ce Æ™arara na abin da za a iya samu idan aka Æ™arfafawa ‘yan kasuwa gwiwa da tallafa musu da kuma idan aka samar da yanayin da mutane za…
Cigaba Da KarantawaCategory: Babban Labari
Babban Labari
Ba Zan Daina Rusau Da Korar Ma’aikata A Kaduna Ba – El-Rufa’i
Rahotannin dake shigo mana daga Jihar Kaduna na bayyana cewar Gwamna Nasir El-Rufai ya ce ba zai gaza ba wajen cigaba da sallamar ruba-ruban ma’aikata da kuma rushe gine gine ba har zuwa ranar karshen wa’adin mulkin sa. Gwamnan, ya baiyana haka ne a yayin taron kaddamar da wani littafi da aka wallafa akan irin kokari da ya yi a kan kujerar sa ta gwamna, a lokacin da ake sauran kwanaki kadan ya bar kujerar. Littafin dai mai taken “Putting People First” ma’ana, ‘amfanar da al’uma shine mulki’, wani gogaggen…
Cigaba Da KarantawaAkwai Gungun ‘Yan Siyasa Dake Shirin Gudu Kafin 29 Ga Mayu – EFCC
Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Hukumar EFCC mai yaÆ™i da cin hanci da rashawa ta ce wasu ‘yan siyasa da take zargi da rashawa na Æ™oÆ™arin ficewa daga Æ™asar kafin su sauka daga mulki ranar 29 ga watan Mayu. EFCC ta bayyana hakan ne yayin da take mayar da martani ga Gwamnan Zamfara Bello Matawalle game da zargin da ya yi wa shugaban hukumar Abdulrasheed Bawa cewa ya nemi rashawar dala miliyan biyu a hannunsa – kwatankwacin naira miliyan 922. “Idan har Matawalle da…
Cigaba Da KarantawaBabu Dalilin Da Zai Sa Shugabannin Najeriya Fita Waje Neman Lafiya – Aisha Buhari
Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar maii É—akin shugaban Najeriya, Aisha Buhari, ta ce a ganinta babu buÆ™atar shugabannin Najeriya su fita waje don neman lafiya bayan kaddamar da kaddamar da asibitin fadar shugaban Æ™asa wanda ya laÆ™ume kuÉ—i naira biliyan 21. Aisha Buhari ta bayyana haka ne lokacin da bi sahun shugaba Muhammadu Buhari da sauran muÆ™arabban gwamnati wajen kaddamar da asibitin da ke cikin fadar shugaban Æ™asa a Abuja a ranar Juma’a. Matar shugaban Æ™asar Najeriyar ta faÉ—a wa manema labarai cewa ta…
Cigaba Da KarantawaKaduna: El Rufa’i Zai Rushe Kamfanonin Tsohon Gwamna Makarfi
Rahoton dake shigo mana daga Jihar Kaduna na bayyana cewar Gwamnan jihar Malam Nasiru El-Rufai, ya soke lasisin haƙƙin mallaka na wasu Kamfanoni 9 mallakin tsohon gwamnan jihar, Sanata Ahmed Makarfi. An ruwaito cewa gwamna El-Rufai ya shafa wa baki É—aya kadarorin da lamarin ya shafa jan fentin da ke nuna gwamnati na shirin rushe su ba tare da wani bata lokaci ba. Bayanai sun nuna cewa tuni gwamnatin Malam El-Rufai ta aike da wasiÆ™ar soke lasisi da kuma janye haƙƙin mallaka ga shugabannin kamfanonin da lamarin ya shafa. A…
Cigaba Da KarantawaYa Kamata EFCC Ta Binciki Buhari Da Mukarrabansa – Matawalle
Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Gwamnan jihar Zamfara mai barin gado, Bello Matawalle ya bukaci hukumar EFCC mai yaki da cin hanci a Najeriya, da ta fara bincikar shugaba Buhari da manyan jami’ansa da kuma ministoci, maimakon mayar da hankali kan gwamnonin da ke barin gado. Manyan mukarabban shugaban kasar dai, sun kunshi mataimakin shugaban, da kuma mataimakan fadar shugabancin kasar da aka nada. Matawalle ya bayyana hakan ne a wata sanarwa da ya fitar inda ya nuna shakku kan dalilin da ya sa…
Cigaba Da KarantawaEFCC Da INEC Na Tattauna Batun Rashawa A Zaben 2023
Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Hukumar zaÉ“e mai zaman kanta ta Æ™asa INEC da Hukumar Yaki da Rashawa ta EFCC tare da sauran masu ruwa da tsaki sun fara wani zama domin tattauna batun rashawa da aka samu a babban zaben Najeriya na 2023. Tawagar, wadda cibiyar ‘The Conversation Africa’ ke É—aukar nauyin su kamar yadda ta tsara gudanar da irin wadannan taruka domin tattauna tsarin shugabanci. A cewar sanarwar, sauran mutanen da ake zama da su sun hada da kungiyoyin farar-hula da kungiyar…
Cigaba Da KarantawaBashin Dala Miliyan 800: Za Mu Duba Yiwuwar Amince Wa Buhari – Majalisa
Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar kakakin Majalisar Dattawa, Sanata Ajibola Ashiru, ya ce majalisa za ta yi diddigin duba cancanta ko rashin cancantar amincewar su ga Shugaba Muhammadu Buhari ya ciwo bashin dala miliyan 800 kafin saukar sa. Ashiru ya bada wannan tabbacin ne a ganawar sa da Gidan Talabijin na Channels a ranar Lahadi. ‘Yan Najeriya da dama ba su gamsu da a ciwo bashin ba. Amma sanatan ya ce kwamitocin da ke da nasaba da harkokin kuÉ—aÉ—e za su gana da hukumomin…
Cigaba Da KarantawaShugabancin Majalisa: Rashin Adalci Ne A Zabi Musulmi – Shettima
Kashin Shettima, ZaÉ“aɓɓen Mataimakin Shugaban Ƙasa, ya bayyana dalilin da ya sa APC, Tinubu da shi kan sa su ka yanke shawarar amincewa Godswill Akpabio ya zama Shugaban Majalisar Dattawa. Ya ce ZaÉ“aɓɓen Shugaban Ƙasa, Bola Tinubu ne ya yi zurfin tunani da hangen nesa cewa kada Musulmi ya yi Shugaban Majalisar Dattawa. Da ya ke wa Tajuddeen Abbas da tawagar sa bayani yayin da su ka kai masa ziyara a ranar Juma’a, Shettima ya ce sun fahimci bai kamata a ce Shugaba da Mataimaki da Kakakin Majalisa duk Musulmi…
Cigaba Da KarantawaAn Bukaci Kotu Ta Dakatar Da Rantsar Da Tinubu- Shettima
Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar wasu mazauna babban birnin Tarayyar Najeriya, Abuja sun bukaci wata babbar kotu a birnin ta dakatar da rantsar da zababben shugaban kasar, Bola Ahmed Tinubu. Mutanen da suka samu wakilcin lauyoyi kamar su, Anyaegbunam Ubaka Okoye, David Aondover Adzer, Jeffrey Oheobeh Ucheh, Osang Paul da Chibuke Nwachukwu, suna neman kotun ta dakatar da alkalin alkalan kasar, ko ma wani, daga rantsar da duk wani wanda ya yi takara a zaben ranar 25 ga watan Fabrairu a matsayin shugaban kasa…
Cigaba Da KarantawaAn Bukaci Kotu Ta Dakatar Da Rantsar Da Tinubu- Shettima
Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar wasu mazauna babban birnin Tarayyar Najeriya, Abuja sun bukaci wata babbar kotu a birnin ta dakatar da rantsar da zababben shugaban kasar, Bola Ahmed Tinubu. Mutanen da suka samu wakilcin lauyoyi kamar su, Anyaegbunam Ubaka Okoye, David Aondover Adzer, Jeffrey Oheobeh Ucheh, Osang Paul da Chibuke Nwachukwu, suna neman kotun ta dakatar da alkalin alkalan kasar, ko ma wani, daga rantsar da duk wani wanda ya yi takara a zaben ranar 25 ga watan Fabrairu a matsayin shugaban kasa…
Cigaba Da KarantawaMun Samu Gagarumar Nasara A Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa – EFCC
Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar ofishin yankin na hukumar yaki da karya tattalin arzikin kasa wato EFCC dake shiyar Sokoto ya bayyana cewar daga shekarar 2019 zuwa yau ya samu sama da mutane 2000 da tabbacin aikata laifuffukan cin hanci da rashawa a gaban kotuna. EFCC, ta ce ta samu nasarori da dama wajen kawar da laifuffukan tattalin arziki da hada-hadar kudi a Najeriyar, da kuma fadada ayyukanta a sassan kasar, domin kakkabe wadanda ke yiwa arzikin kasar zagon kasa. A wani labarin makamancin…
Cigaba Da KarantawaShugabancin Majalisa: Fusatattun Sanatoci Sun Yi Watsi Da Rabon Mukamai
Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar gabanin Æ™addamar da majalisar dokoki ta 10 a watan Yuni, fusatattun zaÉ“aɓɓun sanatoci daga APC sun gana da mambobin kwamitin gudanarwar jam’iyyar mai mulkin Najeriya a hedkwatarta da ke Abuja. Daga cikin sanatocin da suka halarci taron, akwai Abdulaziz Yari da Orji Kalu da Mohammed Musa da kuma Sadiq Umar. Shugaban APC, Sanata Abdullahi Adamu da Sakataren jam’iyyar na Æ™asa, Iyiola Omisore da shugabar mata ta APC Beta Edu, su ma sun halarci taron. Da yake jawabi ga kwamitin,…
Cigaba Da KarantawaBuhari Na Neman Amincewar Majalisa Domin Cin Gajiyar Bashin Dala Miliyan 800
Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar shugaban kasa Muhammadu Buhari ya aike wa majalisar dattawan Æ™asar wata takarda da ke neman majalisar ta amince masa karÉ“o bashin dala miliyan 800 daga bankin duniya domin rage raÉ—aÉ—in da za a sha sanadin cire tallafin mai. Hakan na zuwa ne bayan sanarwar gwamnatin tarayya cikin watan Aprilu na bayar da tallafin dala miliyan 800 na bankin duniya ga Æ´an Najeriya masu rauni su miliyan 50 ko gidaje miliyan 10. A cewar ministar kuÉ—i da kasafi da tsare-tsare…
Cigaba Da KarantawaHajjin Bana: An Cimma Matsaya Tsakanin Gwamnati Da Kamfanonin Jigilar Alhazzai
Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar hukumar alhazai ta kasa ta tabbatar da cewa yaÆ™in da ake yi a Sudan zai shafi jigilar mahajjatan Æ™asar na bana. Hakan kuma mai yiwuwa ne zai janyo a buÆ™aci maniyyata su biya Æ™arin kuÉ—i. A jiya ne, hukumar da kamfanonin sufurin jiragen sama na cikin gida suka rattaba hannun a kan yarjejeniyar jigilar mahajjatan ta bana. A makon jiya dai sun gaza yin hakan saboda batun Æ™arin kuÉ—i. Sai dai hukumar ba ta bayyana ko matakin na nufin,…
Cigaba Da KarantawaShugabancin Majalisa: Jam’iyyar APC Ta Zabi Akpabio Da Tajuddeen
Jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya, ta amince da rabon mukamai na shugabancin majalisa ta goma. Ta ce ta amince da Sanata Godswill Akpabio a matsayin shugaban majalisar dattijai daga shiyyar Kudu maso Kudu. Haka zalika, Sanata Barau Jibrin zai kasance mataimakin shugaban majalisar dattijai daga Arewa maso Yamma. Wata sanarwa da jam’iyyar mai mulki ta fitar, ta ambato kwamitin gudanarwa na APC yana cewa matakin ya zo ne bayan rahotannin tuntuba da tarukan da jam’iyyar ta yi da zababben shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu. Da kuma shugabannin jam’iyya da…
Cigaba Da KarantawaSabuwar Gwamnati: Shawarata Ga Uwargidan Tìnubu – Turai ‘Yar’adua
Uwar gidan tsohon shugaban kasa marigayi Umaru Musa ‘Yar’adua, Turai ‘Yar’adua ta bai wa matar shugaban Æ™asa mai jiran-gado Remi Tinubu shawara kan yadda za ta fuskanci harkokin ofishin matar shugaban kasa. A hirarta da BBC Hajiya Turai ta ce matuÆ™ar kina kan muÆ™amin (First Lady) to sai “kin yi haÆ™uri, saboda idan mijinki zai tsaya ya yi irin abin da Umaru ya yi, ya hana a yi ba daidai ba shi ma kuma ya Æ™i yin ba daidai ba, to ke za a riÆ™a zargi. “Ni ma haka na…
Cigaba Da KarantawaNadin Sarauta: Tinubu Ya Taya Sarki Charles Murna
A cikin wata wasiÆ™ar taya murna da Tinubun ya aike wa Sarki Charles lll ya ce a shirye yake domin yin aiki tare da sabon sarkin. Tinubu ya ce yana da yaÆ™inin sarkin zai bi sawun mahaifiyarsa Sarauniyar Elizabeth ll, wajen kawo ci gaba a Birtaniya da Æ™asashen Æ™ungiyar rainon Ingila ta Commonwealth. ZaÉ“aɓɓen shugaban wanda ke jiran rantsuwar kama aiki, ya ce yana fatan dangantakar da ke tsakanin Najeriya da Birtaniya za ta ci gaba da Æ™arfafa a tsawon zamanin mulkin Sarki Charles lll. ”A matsayina na zaÉ“aɓɓen shugaban…
Cigaba Da Karantawa‘Yar’adua: Najeriya Ta Yi Rashin Shugaba Mara Kabilanci – Jonathan
Tsohon shugaban Æ™asa Goodluck Jonathan ya bayyana tsohon maigidansa Umaru ‘Yar’adua a matsayin shugaba maras son zuciya. Ya bayyana haka ne a wani É“angare na ranar cika shekara 13 da rasuwar tsohon shugaban Æ™asar na Najeriya. Jonathan ya kasance mataimakin Umaru Musa Yar’Adua daga shekara ta 2007 zuwa 2010 A wani saÆ™o da ya wallafa a shafinsa na Tuwita ranar Juma’a, Jonathan ya rubuta cewa, “A wannan rana shekara 13 da ta wuce, Æ™asarmu ta yi rashin gawurtaccen shugaba maras son zuciya, Shugaban Æ™asa Umaru Musa Yar’Adua. Mutum ne mai…
Cigaba Da Karantawa‘Yar’adua: Najeriya Ta Yi Rashin Shugaba Mara Kabilanci – Jonathan
Tsohon shugaban Æ™asa Goodluck Jonathan ya bayyana tsohon maigidansa Umaru ‘Yar’adua a matsayin shugaba maras son zuciya. Ya bayyana haka ne a wani É“angare na ranar cika shekara 13 da rasuwar tsohon shugaban Æ™asar na Najeriya. Jonathan ya kasance mataimakin Umaru Musa Yar’Adua daga shekara ta 2007 zuwa 2010 A wani saÆ™o da ya wallafa a shafinsa na Tuwita ranar Juma’a, Jonathan ya rubuta cewa, “A wannan rana shekara 13 da ta wuce, Æ™asarmu ta yi rashin gawurtaccen shugaba maras son zuciya, Shugaban Æ™asa Umaru Musa Yar’Adua. Mutum ne mai…
Cigaba Da Karantawa