Kamfanonin biredi a Nijeriya sun yi barazanar tafiya yajin aiki sakamakon Æ™arin farashin kayayyakin haÉ—i. Jaridar Punch a Najeriya ta ruwaito Æ™ungiyar ‘Association of Master Bakers and Caterer of Nigeria’ wadda ta ce farashin fulawa da sikari da sauran kayan haÉ—i da ake amfani da su wurin yin biredi duk sun yi tashin gwauron zabi. Ƙungiyar ta kuma Æ™alubalancin gwamnatin Najeriya kan zargin nuna halin ko in kula dangane da wannan batu inda Æ™ungiyar ta yi barazanar tafiya yajin aiki daga ranar 13 ga watan Yulin 2022. Ko a kwanakin…
Cigaba Da KarantawaAuthor: Ibrahim Ammani
Adamawa: Hukumar NDLEA Ta Samu Gagarumar Nasara
A yayin da ake bikin ranan yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi, hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi a Najeriya N D L E A shiya ta biyu wanda ya Æ™unshi jihohin Adamawa Gombe da kuma Taraba tace ta samu gagarumar nasara a yakin da take yi na dakile ayyukan shaye shaye a tsakanin Al umma. Kwamandan hukumar na Shiyar Alhaji Idris Muhammed Bello ne ya bayyana haka a zantawarsa da wakilinmu a ofishin hukumar dake Yola. Idris Muhammed yace cikin nasarori da suka yi kawo yanzu sun…
Cigaba Da KarantawaZamfara: ‘Yan Bindiga Sun Tashi Garin Mada
Rahotannin dake shigo mana daga Gusau babban birnin Jihar Zamfara na bayyana cewar Jama’ar Garin Mada na cigaba da tserewa daga garin bayan harin da ‘yan bindiga suka kai a jiya. Shaidu sun tabbatar wa BBC cewa Æ´an bindigan sun harbi mutum É—aya sannan suka tafi da wasu mutum huÉ—u baya ga É—umbin dabbobi da suka kora. Sai dai shaidun sun ce sojoji na dakatar da mutane da ke tserewa domin barin garin, inda suke hana su ficewa, lamarin da ya jawo mazauna Mada ke zanga-zanga. An tuntubi kakakin rundunar…
Cigaba Da KarantawaIPMAN Za Ta Dakatar Da Kai Fetur Yankin Inyamurai
Ƙungiyar Masu Hada-hadar Fetur ta Najeriya (IPMAN), ta bayyana cewa ba za su iya ci gaba da lodin fetur ana rarrabawa a cikin garuruwan yankin Æ™abilar Igbo ba, wato Kudu maso Gabas a kan farashin da ake sayar da shi a yanzu. Manyan dillalan man sun tattauna ne da manema labarai a wata tattaunawa daban-daban da aka yi da su a Awka, ranar Juma’a. Sun ce idan wanda gare su yanzu a Æ™asa ya Æ™are, to ba za su ci gaba da raba fetur É—in su na sayarwa ba. Rahotanni…
Cigaba Da KarantawaBorno: APC Ta Kafa Kwamitin Sasanci
Jam’iyyar APC a Jihar Borno ta kafa wani kwamiti domin sasanta Æ´aÆ´an jam’iyyar da ke da Æ™orafe-Æ™orafe bayan zaÉ“ukan fitar da gwanin da aka gudanar a faÉ—in jihar. Shugaban jam’iyyar na APC a Jihar Borno Ali Bukar Dalori ne ya Æ™addamar da kwamitin a Maiduguri. Ya bukaci kwamitin ya ziyarci dukkan Æ´an jam’iyyar da suka nemi yin takara a mukamai daban-daban amma ba su gamsu da sakamako zabukan ba. Baya ga lauya M.T. Monguno da Adamu, akwai kuma Mohammed Makinta, Alhaji Kaumi Damboa, Babagana Malarima, Sani Kuli Askira, Modu Kawu…
Cigaba Da KarantawaZamfara: ‘Yan Bindiga Sun Kaddamar Da Kona Ofisoshin ‘Yan Sanda
Labarin dake shigo mana daga Gusau babban birnin Jihar Zamfara na bayyana cewar wasu ‘yan bindiga su kai wani hari inda suka kona ofishin ‘yan sanda da gidaje a Æ™auyen Zugu na Æ™aramar hukumar Bukkuyum dake Jihar. Sai dai wani shugaban matasa a Bukkuyum ya shaida cewa babu wanda ya rasa ransa a sanadiyar harin kawo yanzu. Ya kara da cewa mazauna yankin sun tsere daga kauyukansu zuwa garin Bukkuyum da wasu Æ™auyukan da ke cikin Æ™aramar hukumar Gummi mai makwabtaka domin neman mafaka daga hare-haren. Sai dai kakakin rundunar…
Cigaba Da KarantawaDokar Zabe: Buhari Da Malami Sun Sha Kaye A Kotu
Rahotanni daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar babbar Kotun Koli a ta yi watsi da karar da Buhari da Babban lauyan gwamnati suka shigar, suna bukatar fashin baki kan sashe na 84 na dokar zabe ta 2022. Sashen ya haramta wa duk wani mai rike da mukami na siyasa, da aka nada a dukkan matakai, ya kada kuri’a a zaben fitar da gwani na duk wata jam’iyya. Alkalan Kotun bakwai da suka yi zaman ranar Juma’a a karkashin jagorancin Mai Shari’a Musa Dattijo, dukansu sun amince cewa karar yunkurin…
Cigaba Da KarantawaTa’addanci: Ana Wuce Gona Da Iri Wajen Kama Fulani – Gumi
Da ya ke magana a wurin taron kaddamar da Kungiyar Kare hakkin Makiyaya a Kaduna, Dr Ahmad Gumi ya ce kawo yanzu, akwai matasan fulani da yara da yawa a wadanda ba su ji ba ba su gani ba a tsare hannun jami’an tsaro. Ya ce dalilin kafa kungiyar shine tabbatar da cewa matasan Fulani da ba su aikata komai ba sun samu adalci, ya kara da cewa za ta taimaka wurin kawo zaman lafiya a kasar. “Kwanaki kadan da suka gabata, wani mutum ya kira ni ya ce jami’an…
Cigaba Da KarantawaKatsina: ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Unguwannin Cikin Birni
Labarin dake shigo mana daga cikin garin Katsina na tabbar da cewa wasu Æ´an bindiga É—auke da muggan makamai sun kai samame a wasu Unguwannin cikin birnin na Katsina. Wuraren da suka Æ™addamar da harin sun Æ™unshi Sokoto Rima wajen Difiri, da bayan KTTV Inda ake kyautata zaton cewa sun ÆŠauki Mutane Bakwai tare da tafiya dasu. Mai Magana da Yawun Rundunar Ƴan Sandan Jihar Katsina SP Gambo Isah ya tabbar da kai harin, Inda ya bayyana cewa Maharan sun kai samame ne da misalin Æ™arfe biyu da rabi na…
Cigaba Da KarantawaKorar Malaman Kaduna: Malamai Za Su Tsunduma Yajin Aiki
Idan ba a manta ba gwamnatin jihar Kaduna ta kori malaman firamare sama 2000 a cikin makon jiya bisa dalilin basu zauna rubuta jarabawar kwarewa da gwamnatin ta shirya ba. Cikin waÉ—anda aka kora har da Shugaban kungiyar na kasa Mista Amba Audu wanda shima bai zauna rubuta jarabawar ba. Rahotanni sun bayyana Shugaban Æ™ungiyar ya umarci malamai da su kaurace wa jarabawar saboda babu dalilin sake rubuta irin wannan jarabawa bayan an taÉ“a rubuta irints a baya. Dalilin haka Shugaban Malaman ya ki rubuta jarabawar da wasu malamai sama…
Cigaba Da Karantawa2023: Dalilin Da Ya Sa Ban Nemi Yin Tazarce Ba – Buhari
A ranar Alhamis ne mai girma Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana manyan dalilan da yasa bai zai sake tsayawa takara karo na uku ba, wato yin tazarce. Shugaban Æ™asa Muhammadu Buhari ya yi magana ne a taron kungiyar kasashe renon Ingila da ya gudana a Æ™asar Ruwanda. An gudanar da taron ne a cigaba da taron Shugabannin kasashen renon ingila wato Commonwealth karo na 26 a birnin Kigali na kasar Ruwanda. Mai girma Shugaban Æ™asa ya nanata kudurinsa na mutunta iyakar wa’adin mulkinsa bisa kundin tsarin mulkin Najeriya, wanda…
Cigaba Da KarantawaNeja: Jama’ar Gari Sun Yi Sulhu Da ‘Yan Bindiga
Rahotannin dake shigo mana daga Jihar Neja na bayyana cewar mazauna yankunan da ta’addancin ‘yan bindiga yayi kamari a yankin Kusherki na karamar hukumar Rafi ta jihar sun nemi zaman lafiya da ‘yan bindiga. Rahotanni sun bayyana yadda ‘yan bindigan suka bukaci a yi yarjejeniyar zaman lafiya da mazauna yankin tare da sharadin cewa ba zasu dinga kai su kara wurin hukuma ba duk lokacin da suka ketare yankunansu. Shugaban yankin Kusherki, Alhaji Garba Kusherki, ya sanar da Daily Trust cewa tuni suka tura wakilai domin tattaunawa da ‘yan bindigan.…
Cigaba Da KarantawaZargin Cire Sashin Mutum: An Damke Ekweremadu A Birtaniya
Rahoton dake shigo mana daga birnin Landan na Æ™asar Birtaniya na bayyana cewar Hukumomi a kasar sun damke tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ike Ekweremadu, da matarsa Beatrice kan laifin kai wani yaro kasar don cire wani sashen jikinsa. Hukumar ‘yan sandan kasar ta tabbatar da labarin cewa an garkamesu a kurkuku kuma za’a gurfanar da su a kotu ranar Alhamis bayan gudanar da bincike, kamar yadda jaridar Skynews ta ruwaito. ‘Yan sandan sun kara da cewa an kaddamar da bincike ne bayan sanar da su wasu sun kawo…
Cigaba Da KarantawaZargin Tsafi: An Damke Sanata Ekweremadu A Birtaniya
Rahoton dake shigo mana daga birnin Landan na Æ™asar Birtaniya na bayyana cewar Hukumomi a kasar sun damke tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ike Ekweremadu, da matarsa Beatrice kan laifin kai wani yaro kasar don cire wani sashen jikinsa. Hukumar ‘yan sandan kasar ta tabbatar da labarin cewa an garkamesu a kurkuku kuma za’a gurfanar da su a kotu ranar Alhamis bayan gudanar da bincike, kamar yadda jaridar Skynews ta ruwaito. ‘Yan sandan sun kara da cewa an kaddamar da bincike ne bayan sanar da su wasu sun kawo…
Cigaba Da KarantawaKatsina: Jami’an Tsaro Sun Tarwarsa Sansanin ‘Yan Bindiga
Rahotannin dake shigo mana daga Jihar Katsina na bayyana cewar tawagar hadin gwiwa da ta kunshi rundunar yan sandan Najeriya da yan bijilante a karamar hukumar Safana ta Jihar sun kashe yan ta’adda biyu yayin musayar wuta a kauyen Sabon Dawa. A cewar kakakin yan sandan Jihar Katsina, SP Gambo Isah, wanda ya tabbatar da lamarin a ranar Laraba, ya ce an yi musayar wutan ne a yammacin ranar Talata, tsakanin ‘yan ta’addan da jami’an tsaro. “A ranar 21 ga watan Yunin 2021 misalin karfe 5 na yamma, an samu…
Cigaba Da KarantawaJira Ya Kare: Daliban Jami’a Za Su Koma Darasi – Minista
Labarin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Ministan kwadago da samar da ayyuka Chris Ngige ya ce nan bada jimawa ba za a kawo karshen yajin aikin da malaman jami’a ke yi a kasar. Ngige ya sanar da hakan ranar Laraba, yayin zantawa da manema labarai bayan kammala taro a fadar Shugaban kasa. Ngige ya musanta zargin da ake yi wa gwamnatin tarayya na yin ko oho da korafe-korafen ASUU, inda ya tabbatar da cewa suna kan tattaunawa da Shugabancin kungiyar. Ministan ya kara da cewa…
Cigaba Da KarantawaSauya Sheka: Abdullahi Adamu Ya Koka Da Yadda Ake Barin APC
Shugaban jam’iyyar APC mai mulki Sanata Abdullahi Adamu ya ce ya damu matuka, kan yadda ake barin jam’iyyar. Sanatoci bakwai ne suka sauya sheka daga APC zuwa wasu jam’iyyun, bayan sun kasa samun tikitin tsayawa takara a jam’iyyar a zaben 2023. Sanatocin da suka fice daga APCn sun hada da tsohon gwamnan Kano Ibrahim Shekarau, da Yahaya Abdullahi daga jihar Kebbi, da Dauda Jika daga jihar Bauchi da kuma Ahmad Babba Kaita daga jihar Katsina. Sauran sun hada da Lawal Yahaya Gamau daga Bauchi, sai kuma Francis Alimikhena daga jihar…
Cigaba Da KarantawaBuhari Zai Ziyarci Kasar Ruwanda
Rahotanni daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Shugaban Æ™asa Muhammadu Buhari zai halarci taron shugabannin Æ™ungiyar Commonwealth na Æ™asashe rainon Ingila da ke gudana a Æ™asar Rwanda daga 20 zuwa 26 ga watan Yuni. Wata sanarwa da fadar shugaban Æ™asa ta fitar a ranar Laraba ta ce shugaban zai halarci buÉ—e bikin a hukumance ranar Juma’a. Taron mai laÆ™abin CHOGM 2022, zai tattauna kan halin rayuwa da kuma ci gaban al’ummar Æ™ungiyar fiye da biliyan biyu da ke zaune a Æ™asa 54 na nahiyoyin Afirka da Asiya da Amurka…
Cigaba Da KarantawaYakar Yunwa: Bankin Duniya Zai Ba Afirka Tallafin Dala Biliyan Biyu
Rahotannin dake shigo mana daga birnin Washington DC na Æ™asar Amurka na bayyana cewar Bankin Duniya ya amince da tallafin kuÉ—i na sama da dala biliyan biyu ga Æ™asashen Gabashi da Kudancin Afirka, don taimaka musu wajen bunÆ™asa wadatar abinci. A cikin wata sanarwa da bankin ya fitar, ya ce kimanin mutum miliyan 68 a yankin ke fuskantar matsalar Æ™arancin abinci da barazanar yunwa. Ya Æ™ara da cewa matsalolin sauyin yanayi da tabarbarewar tattalin arziki da siyasa da rikice-rikice na kara Æ™amari. YaÆ™in Ukraine ya Æ™ara haifar da matsalar Æ™arancin…
Cigaba Da KarantawaDalilinmu Na Kin Janye Tallafin Fetur – Fadar Shugaban Kasa
Shugaban Æ™asa Muhammadu Buhari ya ce abin da ya sa bai cire tallafin man fetur ba shi ne don gudun tsananta wa al’ummar Æ™asar. Shugaban ya fadi hakan ne a wata hira ta musamman da ya yi da jaridar Bloomberg ta intanet ta Amurka da aka wallafa a ranar Talata. Bloomberg ta tambayi Buhari cewa me ya sa ya Æ™i amsa kiraye-kirayen da Asusun ba da lamuni na duniya IMF, da Babban Bankin Duniya ke masa tsawon shekaru na ya janye tallafin fetur kuma canjin kuÉ—aÉ—en Æ™asashen waje su zama…
Cigaba Da Karantawa