GOMBE 2023: Mailantarki Ya Kwashe Baraden Yakin Isyaku Gwamna, Sun Koma NNPP

ÆŠan takarar gwamnan Jihar Gombe a jam’iyyar NNPP, Khamisu Ahmed Mailantarki, ya na ci gaba da karÉ“ar dandazon manya da Æ™ananan magoya bayan APC mai mulkin jihar da kuma PDP. A Æ™arshen makon nan ne Mailantarki ya haska wa wasu manyan mambobin PDP hanya, su ka bi ta gwadaben da su ka koma NNPP. Mambobin dai zaratan magoya bayan fitaccen É—an siyasar nan ne Jamil Isyaku Gwamna, waÉ—anda ake kiran Æ™ungiyar su da suna Sardauna Dawo-Dawo. A ranar Juma’a ce Mailantarki ya karÉ“i dandazon ‘yan PDP É—in a bisa tarbar…

Cigaba Da Karantawa

GOMBE 2023: Mailantarki Kwashe Baraden Yakin Isyaku Gwamna, Sun Koma NNPP

Daga Wakilin Mu ÆŠan takarar gwamnan Jihar Gombe a jam’iyyar NNPP, Khamisu Ahmed Mailantarki, ya na ci gaba da karÉ“ar dandazon manya da Æ™ananan magoya bayan APC mai mulkin jihar da kuma PDP. A Æ™arshen makon nan ne Mailantarki ya haska wa wasu manyan mambobin PDP hanya, su ka bi ta gwadaben da su ka koma NNPP. Mambobin dai zaratan magoya bayan fitaccen É—an siyasar nan ne Jamil Isyaku Gwamna, waÉ—anda ake kiran Æ™ungiyar su da suna Sardauna Dawo-Dawo. A ranar Juma’a ce Mailantarki ya karÉ“i dandazon ‘yan PDP É—in…

Cigaba Da Karantawa

Ya Zama Dole A Daina Kai Wa Ofisoshinmu Hari – INEC

Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta Farfesa Mahmoud Yakubu ya yi kira ga jami’an tsaro da sauran masu ruwa da tsaki a kasar, da su yi duk abin da za su yi domin ganin an daina kai wa kayayyakin zaben 2023 hari a ko ina. Ya yi wannan kira ne lokacin da yake tattaunawa da majalisar wakilai da kuma kwamiin da yake bincike kan hare-haren da ake kaiwa kan kayayyakin hukumar. Ya ce hukumar ta fuskanci hare-hare 50 cikin jihohi 15 a 2019, Farfesa Yakubu ya bayyana wasu daga cikin…

Cigaba Da Karantawa

Wasanni: Croatia Ta Doke Morocco A Yunkurin Samun Matsayi Na Uku

Rahotannin dake shigo mana daga Æ™asar Kasar Qatar na bayyana cewar Croatia ta taka rawar gani a gasar cin kofin duniya da ake fafatawa a Qatar inda ta hau matakin na uku bayan ta doke Maroko da ci biyu da daya. Wannan ne karo na uku da Croatia ke samu kyauta a gasar cin kofin duniya saboda a shekarar 1998 ita ce ta yi ta uku, sai kuma a 2018 ta zama ta biyu a gasar bayan Faransa ta doke taa wasan karshe. A yau Lahadi ne za a buga…

Cigaba Da Karantawa

Iran Ta Damke Shahararriya Jarumar Fina-Finan Kasar

An kama tauraruwar fim Taraneh Alidoosti a Iran yayin da zanga-zangar Æ™in jinin gwamnatin Æ™asar da ake yi ta shiga wata na huÉ—u. Kamfanin dillancin labarai na kasar ya ce an kama jarumar ne bayan ta wallafa wani sako da hukumomi suka kira na Æ™arya da kuma Æ™okarin tunzira masu zanga-zanga a shafinta na sada zumunta. Shahararriyar da ta samu lambobin yabo da dama ta yi Allah-wadai da hukuncin kisan da aka yanke wa wani mai zanga-zanga a farkon watan nan. A makonnin baya, ‘yar fim É—in ta sanya wani…

Cigaba Da Karantawa

Najeriya Ce Kasar Da Tafi Cancantar A Zuba Hannun Jari A Cikinta – Buhari

Shugaban Æ™asa Muhammadu Buhari ya ce Najeriya ce ta fi dacewa da Æ™asar da masu zuba hannun jari daga Amurka za su zuba kudadensu. Shugaban ya bayyana haka ne a ranar Juma’a a Washington DC yayin da yake wata tattaunawa ta musamman ta kasuwanci tsakanin Amurka da Najeriya da kuma zauren masu zuba hannun jari, a wani taro da kungiyar hadinkan Amurka da Afrika ta shirya tare da hadin gwiwar ma’aikatar kasuwanci da zuba jari, a gefen taron shugabannin Afrika da Amurka. Yace baya ga yawan da kasar ke da…

Cigaba Da Karantawa

Hukuncin Rataye Abduljabbar Abin Farin Ciki Ne A Duniyar Musulunci – Dr. Mansur Sokoto Fitaccen Malamin Addinin Musuluncin nan mazaunin Jihar Sokoto Farfesa Mansur Ibrahim Sokoto, ya bayyana hukuncin kisa da Kotu ta yanke wa Abduljabbar Nasiru Kabara a matsayin abin farin ciki a duniyar Musulmi gaba É—aya. Abduljabbar Nasiru Kabara ya yi fice wajen yin katoÉ“ara a karatuttunkan sa musanman akan abin da ya shafi rayuwar Annabi Muhammad da Sahabbai. Lamarin da ya haifar da matsala a Jihar Kano har gwamnatin jihar Æ™arÆ™ashin Gwamna Ganduje ta shirya zaman muÆ™abala…

Cigaba Da Karantawa

Janye Tallafin Mai Shi Ne Mafita A Najeriya – El-Rufa’i

Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi hasashen manyan matsalolin da sabon shugaban Najeriya zai fuskanta inda ya kama aiki, El-Rufai ya ce dole ne wanda zai karbi mulkin kasar nan ya yi kokarin shawo kan matsalar tattalin arziki. Gwamna Nasir El-Rufai ya ce don haka akwai bukatar a magance matsalar tallafin man fetur da kuma tashin da kudin kasar waje suke yi a halin yanzu. Gwamnan na Kaduna ya ce idan shugaban kasar da aka zaba ya yi…

Cigaba Da Karantawa

Zabena Ne Zai Share Wa Inyamurai Samun Zama Shugaban Kasa – Atiku

Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya ce shi tsani ne ga kabilar Igbo wajen fitar da shugaban kasar Najeriya daga cikinsu. Atiku, wanda ya yi magana a dandalin Alex Ekwueme, Akwa, a yayin taron gangamin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar PDP a jihar Anambra, ya yi alkawarin taimakawa kabilar Igbo wajen fitar da shugaban kasa bayan wa’adinsa. “Zan zama matattakalar tabbatar da kabilar Igbo sun samu shugaban kasa muddin kuka zabe ni a 2023.” “Zaku iya tabbatar da hakan, in kun lura wannan…

Cigaba Da Karantawa

Kano: Kotu Ta Tabbatar Da RiminGado A Halastaccen Shugaban Hukumar Yaki Da Rashawa

Kotun masana’antu ta kasa dake Abuja ta tabbatar da shugaban hukumar yaki da rasha ta jihar Kano (PCACC), Muhuyi Magaji, wanda aka dakatar a matsayin Shugaban hukumar, Kotun ta umarci gwamnatin jihar Kano da ta biya Magaji albashinsa da alawus din da ta rike masa bayan dakatar da shi a watan Yulin shekarar da ta gabata. An dakatar da shi na tsawon wata daya a watan Yulin 2021 bisa rashin amincewa amsar wani akawun hukuma daga ofishin akawu-janar na jihar. Kotun ta ayyana cewa har yanzu Magaji yana nan a…

Cigaba Da Karantawa

Shekaru Masu Albarka: Buhari Ya Cika Shekaru 80 A Duniya

Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana mana cewar a Asabar ne 17 ga watan Disamban shekara ta 2022 shugaban kasa Muhammadu Buhari ya cika shekara 80 da haihuwa. An haifi shugaba Buhari ne a ranar 17 ga watan Disamba a garin Daura na masarautar Daura da ke Jihar Katsina. Tuni manyan mutane Sarakuna, Malamai da ‘yan siyasa suka soma tura sakon taya murna ga shugaban kasar. Cikin wadanda suka soma aike sakon murnarsu ga shugaban akwai dan takarar shugabanci kasa a inuwar Jam’iyyar APC, Bola Ahmed…

Cigaba Da Karantawa

Buhari Abin Koyi Ne A Siyasar Afirka – Gwamnatin Amurka

Shugaban kasa Amurka Joe Biden ya yaba wa shugaban kasa Muhammadu Buhari bisa shayar da ‘yan Najeriya romon dimokradiyya da fadada dimokradiyar a nahiyar Afrika. Wannan na fitowa ne daga wata sanarwar da fadar shugaban kasa ta fitar ta hannun mai magana da yawun shugaban kasa, Garba Shehu bayan ganawar Buhari da Biden a birnin Washington ranar Laraba. Idan baku manta ba, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tafi kasar Amurka don halartar wani taron shugabannnin kasashen Afrika a makon da ya gabata. Shugaban na Amurka ya ce, wannan taro Amurka…

Cigaba Da Karantawa

Nadin Ahmad Bamalli: Tsohon Wazirin Zazzau Ya Maka El-Rufa’i Kotu

Tsohon Wazirin masarautar Zazzau, Alhaji Ibrahim Muhammad Aminu, ya maka Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai, masarautar Zazzau da kuma wasu mutane 12 a gaban babbar kotun jihar. Aminu, ya maka su ne a gaban kotun a kan nada Ahmed Nuhu Bamalli a matsayin sarkin Zazzau na 19. Aminu, wanda na daya daga cikin masu nada sarki a masarautar Zazzau, ya bukaci kotun ta soke martaba Ahmed Nuhu Bamalli a matsayin sarkin Zazzau. Da aka gabatar da karar a ranar Laraba wasu daga cikin wadanda Aminu ya maka a gaban…

Cigaba Da Karantawa

Mun Karbo Naira Biliyan 30 A Hannun Dakataccen Akanta Janar

Rahoton dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Shugaban Hukumar EFCC mai yaki da masu yi wa tattalin arzikin Najeriya zagon-kasa, ya ce zuwa yanzu an karbe N30bn daga hannun Idris Ahmed tsohon Akanta Janar na Æ™asa. Wadannan biliyoyi su na cikin N109bn da ake zargin Idris Ahmed ya karkatar a lokacin yana rike da ofishin Akanta Janar na kasa. Shugaban hukumar ta EFCC, Abdulrasheed Bawa ya shaidawa Duniya wannan a lokacin da ya halarci wani taro da aka yi da manema labarai a birnin tarayya Abuja.…

Cigaba Da Karantawa

Kano: Zan Sa Hannu Cikin Gaggawa Domin Rataye Abduljabbar – Ganduje

Rahotannin dake shigo mana daga jihar Kano na bayyana cewar Kwamishinan Shari’a na jihar yace gwamna Abdullahi Umar Ganduje yace zai sa hannu kan hukuncin rataya da kotu ta yankewa Mallam Abduljabbar ba tare da É“ata wani lokaci ba. “Matsayar gwamna bai sauya ba kan sanya hannu akan hukunci da kotu ta yanke” 5 “Akwai matakan da ya kamata a bi kuma a shirye mai girma gwamna yake da zarar an kawo masa zai sanya hannu” “Babu wanda za a bari ya taka doka, kuma an dauki duk matakin da…

Cigaba Da Karantawa

Kalaman Batanci: Kotu Ta Yanke Wa Sheikh Abduljabbar Hukuncin Kisa

Babbar Kotun Shari’ar Musulunci ta Jihar Kano ta yanke wa Sheikh Abduljabar Nasiru Kabara hukuncin kisa ta hanyar rataya, bayan samun sa da laifi yin kalaman rashin tarbiyya ga Annabi Muhammad SAW. An yanke hukuncin ne a ranar Alhamis bayan da Mai Shari’a Ibrahim Sarki Yola ya ce an same shi da dukkan laifi huÉ—u da ake tuhumar sa da su. Mai Shari’a Sarki Yola ya ce malamin yana da kwana 30 don É—aukaka Æ™ara idan bai gamsu da hukuncin ba. Cikin iÆ™irarin da Abduljabbar ya yi a wa’azizzikan da…

Cigaba Da Karantawa

Kano: Kotu Ta Yanke Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Ga Sheikh Abduljabbar

Babbar kotun shari’ar Musulunci ta jihar Kano ta yanke wa Sheikh Abduljabar Nasiru Kabara hukuncin kisa ta hanyar rataya, bayan samun sa da laifi yin kalaman rashin tarbiyya ga Annabi Muhammad. An yanke hukuncin ne a ranar Alhamis bayan da Mai Shari’a Ibrahim Sarki Yola ya ce an same da dukkan laifukan da ake tuhumarsa da su. Daga cikin tuhumar da ake masa, hadda zargin wa’azinsa zai iya tayar da tarzoma a jihar Kano. Bayan an same shi da laifukan, sai Mai Shari’a Sarki Yola ya dage zaman kotun don…

Cigaba Da Karantawa

Akwai Gyara A Harkar ‘Yan Kannywood – Adam Zango

Shahararren dan wasan Hausa fim na masana’atar Kannywood Adam Zango ya bayyana cewar da akwai gyara a yadda harkar ta su ke tafiya a halin yanzu da ya kamata a É—auki matakin gyara. Adam Zango na bayani ne a yayin mayar da martani dangane da sukar da malaman addini da sauran jama’a ke yi musu na bata tarbiyya maimakon gyaranta. Jarumin ya ce tabbas idan har É“era da sata babu shakka daddawa ma ta wari, yadda harkar ‘yan fim ke tafiya a yanzu abin takaici ne, an kai ga matsayin…

Cigaba Da Karantawa

Katsina: Masari Ya Sallami Shugaban Jami’ar Umaru Yar’adua

Labarin dake shigo mana daga jihar Katsina na bayyana cewar Majalisar Zartaswa Jihar Wadda Gwamna Aminu Bello Masari ke Jagoranta ta Amince da Shugaban Jami’ar Umaru Musa Yar’adua dake Katsina Farfesa Sanusi Mamman ya gaggauta Ajiye muÆ™aminsa, Sauke shi daga muÆ™amin ya biyo bayan Rahotan da Gwamna ya kafa ne ya ba shi shawara, kan Rahotan da aka gabatar mashi akan Korafe-korafe da aka gabatar akansa. Mai baiwa Gwamna Shawara kan Ilimi mai Zurfi, Dakta Bashir Usman Ruwan Godiya ya bayyana haka a lokacin da ya ke ganawa da maanema…

Cigaba Da Karantawa

KADUNA: Kotun Daukaka Kara Ta Tabbatar Da Nasarar Takarar Uba Sani

Kotun daukaka kara dake zamanta a birnin tarayya Abuja ta yi watsi da karan da Sani Sha’aban ya shigar kan nasarar dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani a zaben fidda gwanin gwamnan jam’iyyar da aka gudanar a jihar. Kotun ta ce ta fahimci cewa, daukaka karar an yi ta ne ba bisa ka’ida ba, kuma bata cika abin da ake bukata na cancanta bisa dalilin haka ta yi watsi da Æ™arar tare da tabbatar da nasarar Sanata Uba Sani. Sha’aban ya daukaka kara ne…

Cigaba Da Karantawa