Rahoton dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Hukumomi sun bayyana cewar Æ™asar ta daÆ™ile yunÆ™urin kutse ko hare-hare a kan hanyoyin sadarwa na intanet har kimanin miliyan 13 a lokacin zaÉ“en shugaban Æ™asa da aka gudanar. Babban daraktan hukumar bunÆ™asa fasahar sadarwa ta Najeriya, wato NITDA, Kashifu Inuwa AbdulLahi, shi ya bayyana haka a lokacin da yake tattaunawa da BBC, inda ya ce an samu nasarar ce sakamakon wasu cibiyoyi da aka kafa don yaÆ™i da kutsen ta intanet da kuma wani kwamiti na musamman da…
Cigaba Da Karantawa