Da Dumi-Dumi: Buhari Ya Fice Daga Abuja Zuwa Abidjan

Rahoton dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Shugaban Æ™asa Muhammadu Buhari na kan hanyar zuwa Abidjan babban birnin Ivory Coast domin halartar taron Majalisar ÆŠinkin Duniya kan kare kare muhalli musamman yadda za a magance kwararowar hamada. Sanarwar da fadar shugaban ta fitar ta ce Buhari zai bar Abuja a ranar Lahadi zuwa Abidjan, domin halartar taron na kwana biyu da za a soma a ranar Litinin. Taron ya shafi yadda za a magance kwararowar hamada da fari da zabtarwar Æ™asa da sauran matsalolin muhalli, zai…

Cigaba Da Karantawa

Gombe: An Yi Tir Da Sake Bayyanar ‘Yan Kalare

Al-ummar jihar Gombe na cigaba da yin Allah wadai da tofin Allah ya tsine akan sake bullowar aika-aikan matasa ‘yan bangar siyasa da akafi Sani da ‘yan kalare a jihar. Idan dai za a iya tunawa kwanan nan ‘yan kalare a Gombe sun sake dawo da mummunar aika-aikan su na fadace_fadace dake kai wa ga asarar rayuka da dukiyoyi, don ko a kwanan nan ‘yan kalare sun kashe mutum uku a unguwar Jeka da fari baya ga wani jami’in soja da suka kashe a unguwar Dawaki duk a cikin garin…

Cigaba Da Karantawa

Kaduna: Bambancin Kudan Kan Sauran ‘Yan Takara

A fili yake da akwai gagarumin banbanci a tsakanin mai girma Alhaji Isa Ashiru Kudan da sauran ‘yan takara dake hanÆ™oron hawa Kujerar gwamnan jihar Kaduna a shekarar 2023. Idan ana magana ta fuskar gogewa da cancanta Isa Ashiru Kudan ya sha gaban dukkanin sauran ‘yan takara walau waÉ—anda suka fito a Jam’iyya guda da su ta PDP ko kuma waÉ—anda suke a sauran jam’iyyu. Masana ilimin siyasar duniya sun yi ittifaki akan cewa shugaba nagari dole zai kasance wanda ya cika wasu sharudda a rayuwarsa waÉ—anda suka haÉ—a ilimi…

Cigaba Da Karantawa

Sarkin Yakin Zaben Tinubu Ya Fice Daga APC

Tsohon É—an Majalisar Wakilai mai wakiltar Ƙananan Hukumomin Kiru da Bebeji, Abdulmuminu Jibril Kofa, ya sanar da ficewarsa daga Jam’iyyar APC. Kofa, wanda shine kuma Daraktan YaÆ™in ZaÉ“en Bola Ahmed Tinubu, ya sanar da hakan ne a sahihin shafinsa na Facebook a yau Asabar. A takaitaccen sakon da ya wallafa, Kofa ya ce ya yi iyaka baÆ™in Æ™oÆ™arinsa a kan jam’iyyar APC, saboda haka lokaci yayi da zaiyi gaba a siyasar sa. ya kuma Æ™ara da cewa cikin awanni 24 zai sanar da makomar sa a siyasa. “Nayi wa APC…

Cigaba Da Karantawa

Za A Kara Farashin Kudin Kiran Waya A Najeriya

Rahotanni daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Hukumar da ke kula da harkokin sadarwa ta Æ™asa ta ce ta samu takarda daga Æ™ungiyar kamfanonin sadarwa na Æ™asar na neman yin Æ™arin kuÉ—in kiran waya da kuma data sakamakon tsadar gudanar da ayyukansu. Rahotanni sun ce takardar da Æ™ungiyar ta gabatar na neman yin Æ™arin kashi 40 cikin 100 na farashin kiran waya da aika saÆ™o. Kamfanonin na son yin Æ™arin ne na kira daga N6.4 zuwa N8.95, farashin aika saÆ™o kuma zai koma N5.61 maimakon N4. Hauhawan farashi a…

Cigaba Da Karantawa

Shugabancin Kasa: Har Yanzu Ban Sayi Fom Ba – Gwamnan Babban Banki

Rahoton dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Gwamnan Babban Bankin Najeriya CBN Godwin Emefiele ya ce bai yanke shawarar tsayawa takarar shugabancin Najeriya ba tukunna a babban zaÉ“en 2023. Mista Emefiele mai shekara 60 na mayar da martani ne bayan rahotannin da suka karaÉ—e kafofin yaÉ—a labarai a ciki da wajen Æ™asa cewa ya sayi fom É—in takarar ranar Juma’a. “Ina godiya da sha’awar da wasu Æ™ungiyoyi ke nunawa gare ni don na fito takarar shugaban Æ™asa,” in ji shi. “Sai dai idan na yanke hukuncin…

Cigaba Da Karantawa

An Roki Kamfanonin Jiragen Sama Su Janye Aniyar Dakatar Da Aiki

Rahotanni daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Gwamnatin ta roÆ™i kamfanonin jiragen sama da kada su dakatar da aiki kamar yadda suka yi barazana daga Litinin É—in nan. An ruwaito wata sanarwa daga ofishin Ministan Sufurin Jiragen Sama Hadi Sirika na cewa hakan zai yi tasiri kan tattalin arziÆ™in Æ™asa “wanda da ma yake a Æ™untace”. Ministan ya bayyana damuwarsa kan “wahalhalun da kamfanonin ke fuskanta wajen samun man jirgin” amma ya ce ma’aikatarsa ba za ta iya yin wani abu ba. “Abin damuwar shi ne samar da man…

Cigaba Da Karantawa

Za Mu Binciki Inda ‘Yan Siyasa Suka Samu Kudin Takara – EFCC

Labarin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar Hukumar EFCC da ke yaÆ™i da cin hanci da rashawa ta ce tana sa ido kan tushen kuÉ—aÉ—en da ake amfani da su wajen sayen fom É—in takara na jam’iyyun siyasa. Shugaban Hukumar EFCC, Abdulrasheed Bawa, ne ya bayyana haka a wata hira da kafar talabijin ta Channels ta yi da shi a ranar Juma’a. Ya ce hukumarsa ta EFCC na haÉ—a kai tare da hukumar zaÉ“e mai zaman kanta INEC domin gano inda aka samo kuÉ—aÉ—en da Æ´an siyasa ke…

Cigaba Da Karantawa