Rahotanni daga birnin Ikko na Jihar Legas na bayyana cewar gwamnatin Jihar ta ce tana bincike kan wani bidiyo da ya karaÉ—e shafukan zumunta inda wasu ke raba man fetur a cikin jarkuna a matsayin kyautar halartar biki. Kwamashinan YaÉ—a Labarai na jihar Legas, Gbenga Omotoso, ya ce “shakka babu wannan lamarin abin haÉ—ari ne kuma zai iya jawo rasa rayuka da dukiyoyi”. A ‘yan awannin da suka gabata ne bidiyon ya É“ulla, inda aka ga jarkunan fetur masu lita 10 a jere da za a raba wa mahalarta bikin. An…
Cigaba Da KarantawaDay: March 5, 2022
Kurkuku Ya Kamaci Wasu ‘Yan Takarar Shugabancin Kasa – Obasanjo
Tsohon shugaban Æ™asa Cif Olusegun Obasanjo ya ce wasu masu burin zama shugaban Æ™asa a zaÉ“en 2023 ya kamata a ce suna gidan yari idan da hukumomin da ke yaÆ™i da rashawa a Najeriya suna aikinsu yadda ya dace. Tsohon shugaban ya faÉ—i haka ne a wani babban taron Æ™ara wa juna sani da aka gudanar a Abeokuta jihar Ogun domin bikin cikarsa shekara 85 da haihuwa, kamar yadda jaridar The Punch ta ruwaito. “Na kalli wasu daga cikin mutanen da ke yawo da kuma wadanda mutane ke yawo da su. Idan…
Cigaba Da KarantawaKurakuran PDP Ne Silar Zaman Buhari Shugaban Kasa – Saraki
Tsohon shugaban majalisar dattawa Bukola Saraki ya alakanta hawan Buhari da jamiyyar APC mulki da kura-kuran da jam’iyyar PDP ta tafka. Saraki ya bayyana matsayinsa ne ta hannun Farfesa Iyorwuese Hagher, shugaban kungiyar yakin neman shugabancinsa, lokacin da ya jagoranci tawagarsa zuwa Dutse babban birnin jihar Jigawa don tattaunawa da masu ruwa da tsaki na PDP a jihar. Ya ce mafita kwaya daya da ya rage ma jam’iyyar adawar shine ta yi aiki don kwato shugabancin kasar domin kawo ainahin chanjin da kasar ke muradi. Tsohon shugaban majalisar dattawan na…
Cigaba Da Karantawa2023: Tinubu Ya Cancanci Shugabancin Kasa – Sarkin Katsina
Rahotanni daga Jihar Katsina na bayyana cewar Mai martaba sarkin Katsina, Alhaji Abdulmumini Kabir, ya nuna goyon bayansa ga takarar Sanata Ahmed Bola Tinubu na shugabancin kasa. Ya bayyana hakan ne yayin da ya ke tarbar wata tawagar kungiyoyin Arewa masu goyon bayan takarar shugabancin kasar Tinubu da suka kai masa ziyara a fadarsa a ranar Juma’a a Katsina. Sarkin ya ce Tinubu ya cancanta kuma zai shayar da Æ´an Najeriya romon demokradiyya, “Tinubu mutum ne da zai iya ceto yan Najeriya daga matsalolin tsaro, tattalin arziki da zamantakewar. “Na…
Cigaba Da KarantawaKano: Mahaukaciyar Gobara Ta Yi Barna A Hukumar SEMA
Labarin dake shigo mana daga Jihar Kano na bayyana cewar wata Mahaukaciyar Gobara da ta tashi ranar Jumu’a da yamma a siton hukumar kai agajin gaggaywa SEMA ta lakume kayayyakin da suka kai darajar miliyan N18 da rabi. An ruwaito cewa wutar ta yi wannan aika-aika ne a Siton SEMA dake Mariri, Æ™aramar hukumar Kumbutso dake jihar Kano. Sakataren hukumar SEMA, Dakta Saleh Jili, ya tabbatar da faruwar lamarin yayin hira da manema labarai a Kano ranar Jumu’a. Ya ce lamarin ya auku ranar Jumu’a da karfe 1:00 na rana…
Cigaba Da KarantawaBa Za Mu Iya Biyan BuÆ™atun ASUU Ba – Gwamnatin Tarayya
Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar bayan alÆ™awurran da Gwamnatin Tarayya ta sha yi wa Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa (ASUU), cewa za ta biya buÆ™atun su domin su daina yajin aiki, a yau kuma gwamnatin ta bayyana cewa ba ta da kuÉ—aÉ—en da za ta iya biya wa malaman jami’o’i buÆ™atun da suke nema É—in. Ministan Ƙwadago Chris Ngige ne ya bayyana haka yayin da Gidan Talabijin na Channels ke hira da shi a ranar Alhamis. Kafin tafiyar ASUU yajin aiki makonni biyu da…
Cigaba Da KarantawaDawowar Buhari Najeriya: Bai Shafi Tafiyar Shi Landan Ba – Fadar Shugaban Ƙasa
Rahotannin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar, Shugaban Æ™asa Buhari ya dawo Najeriya bayan tafiyar da ya yi kasar Kenya, da fari an tsara Shugaban zai wuce Birnin Landan daga Nairobi domin ganin Likita. Sai dai Fadar Shugaban Æ™asa ta yi Æ™arin haske akan dawowarsa inda tace Tafiyar Shugaban Æ™asa, Muhammadu Buhari, zuwa Landan domin ganin likita ta na nan a ranar Lahadi mai zuwa. Mutane sun yi mamakin ganin shugaban Æ™asan ya dawo gida Najeriya ranar Jumu’a, maimakon zarcewa Birnin Landan kamar yadda fadarsa ta…
Cigaba Da Karantawa