Katsina: Masari Ya Sallami Shugaban Jami’ar Umaru Yar’adua
Labarin dake shigo mana daga jihar Katsina na bayyana cewar Majalisar Zartaswa Jihar Wadda Gwamna Aminu Bello Masari ke Jagoranta ta Amince da Shugaban Jami’ar Umaru Musa Yar’adua dake Katsina Farfesa Sanusi Mamman ya gaggauta Ajiye muƙaminsa, Sauke shi daga muƙamin ya biyo bayan Rahotan da Gwamna ya...