Da Dumi-Dumi: Tinubu Ya Tsallaka Faransa
Labarin dake shigo mana daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewar ÆŠan takarar shugabancin kasa a jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu ya tafi Faransa domin gudanar da wasu ayyuka, kamar yada wata sanarwa da kakakinsa, Tunde Rahman, ke cewa. Tunde ya ce É—an takarar kuma jagoran jam’iyya mai...